ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kalamai Marasa Kyau A MDD Ba Za Su Hana Mutane Su Fahimci Ainihin Xinjiang Ba

by CGTN Hausa
2 years ago
MDD

LABARAI MASU NASABA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Jiya Talata ne a birnin Geneva na kasar Switzerland, yayin da take halartar taron bita na hudu na kwamitin kare hakkin dan Adam na MDD, kasar Sin ta gabatar da tsarin raya hakkin dan Adam da kuma nasarorin da ta cimma. Fiye da kasashe 120 sun furta kalamai masu kyau. Wannan ya kawo cikas ga wasu tsirarrun kasashen yammacin duniya wadanda suka yi kokarin siyasantar da batun nazarin kare hakkin dan adam ta hanyar wasu batutuwa irin su jihar Xinjiang ta kasar Sin. Har ila yau, a jiyan kasar Sin ta fitar da wata farar bayani mai taken “Tsarin shari’a da kuma ayyukan yaki da ta’addanci na kasar Sin”, wanda ya yi cikakken bayani kan ayyukan yaki da ta’addanci da kasar Sin ta samu.

Masanan da abin ya shafa sun ce, idan aka yi la’akari da abin da wannan takarda ta kunsa, za a fahimci cewa, yaki da ta’addanci kamar yadda doka ta tanada a ko’ina, ba wai kawai yakar ta’addancin da ke jefa rayuka da dukiyoyin jama’a cikin hadari ba ne, har ma yana kare hakkin jama’a na rayuwa, samun ci gaba da sauran hakkokin da suka shafi bil-Adama.

Ta’addanci abokin gaba ne na bil-Adama, kuma kasar Sin ta yi fama da wannan matsala. Tsoro, hasarar rayuka, ci gaba, wadannan sakamakon sun bayyana a fili cewa, yaki da ta’addanci bisa doka ne kawai zai iya kare hakkin bil-Adama. Ruhin bin doka da oda a yaki da ta’addanci na kasar Sin, ya yi daidai da ka’idoji da ra’ayoyin yaki da ta’addanci na kasa da kasa. Ba wai kawai ya hana da hukunta ayyukan ta’addanci yadda ya kamata ba, har ma da mutuntawa da kare hakkin dan Adam yadda ya kamata. Wasu kasashen yammacin duniya, suna amfani da “ma’auni biyu” wajen yaki da ta’addanci da tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin, ta hanyar fakewa da batun “doka” da “yancin dan Adam”, wanda ba wai kawai yana kawo cikas ga hadin gwiwar yaki da ta’addanci na kasa da kasa ba, har ma da gurgunta hadin gwiwar kare hakkin dan Adam na duniya. (Mai fassara: Ibrahim)

ADVERTISEMENT
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara
Daga Birnin Sin

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Daga Birnin Sin

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
Ana Tuhumar Sojoji 30 Kan Yunkurin Juyin Mulki A Saliyo

Ana Tuhumar Sojoji 30 Kan Yunkurin Juyin Mulki A Saliyo

LABARAI MASU NASABA

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.