• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamfanonin Hada Magunguna Sun Nemi Tallafin Naira Biliyan 600 Daga Gwamnatin Tarayya

by Bello Hamza
2 years ago
in Tattalin Arziki
0
Magunguna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar kamfanonin hada magunguna ta nemi tallafin naira biliyan 600 daga gwanmnatin tarayya don karfafa kananan kamfanonin hada magunguna a fadin tarayyar Nijeriya.

A ranar Litinin kungiyar ta yi wannann kiran a taron karrama minitan lafiya Farfesa Muhammad Fate da aka yi a Abuja.

  • Abuja Na Fuskantar Baranazar Tsaro -Majalisar Dattawa
  • Kotu Ta Umarci Gwamnatin Tarayya Ta Kayyade Farashin Kayayyaki Cikin Kwanaki 7

Kungiyar ta bayyan cewa, in kudaden sun samu zai tamaka wajen bunkasa harkokin kananan kamfanoni masu hada magunguna da kuma bangaren masu bincike a cibiyoyin bincike a fadin kasar nan.

A jawabinsa yayin taron, shugaban kungiyar, Dr. Okey Akpa, ya fito da mastalolin da suke kawo cikas ga bunkasar kamfanonin hada magunguna a Nijeriya.

Ya ce, kudaden za su karfafa kamfanonin hada magunguna hakan kuma zai rage tsadar magunguna tare wadata magunguna na kasuwanninmu ta yadda al’umma za su samu magunguna a cikin sauki da kuma a wadace.

Labarai Masu Nasaba

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Ya kuma bukaci gwamnatin tarayya ta daiuki matakan kawo karshen matsalolin da kamfanonin hada magunguna ke fuskanta da kuma karancin magunguna da tsadarsu da ake fuskanta.

Akpa ya kuma ce, cikin matsalolin da ake fuskanta sun hada da yadda aka kayyade musu yawan kudaden waje da za su iya samu daga babban banki (CBN) da kuma bukatar a yi wa tsarin sayen kayayyaki daga kasashen waje kwaskwarima don masu hada magunguna su samu saukin zirga-zirgar wajen shigo da kayan aiki da kuma bukatar a rage musu wasu harajin da aka kakaba musu a matakin gwamnatin tarayya da na jihohi.

A shekaarr 2023, kamfain hada magunguna na kasar Birtaniya, GladoSmithKline, ya sanar da ficewarsa daga kasar nan bayan shekasra 51 yana harkokinsa, wasu kamfanonin ma sun bayyana aniyarsa na fita daga kasar saboda mastalar matsin tattaliin arziki da Nijeriya ke fuskanta.

A kan haka, Akpa ya nemi a dukkan masu ruwa da tsaki su hada kai don samar da mafita daga wannan mastalar don a ceto al’umma daga wahalhalun da suke fuskanta a bangaren magunguna.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ƙungiyar Ɗalibai Ta Ƙasa (NANS) Ta Buƙaci Ƙungiyar NLC Da TUC Da Su Janye Shiga Yajin Aiki

Next Post

OPEC Ta Samar Da Dala Biliyan 1.7 Don Bunkasa Wutar Lantarki A Afirka

Related

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

18 hours ago
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku
Tattalin Arziki

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

19 hours ago
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

20 hours ago
Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

1 week ago
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
Tattalin Arziki

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

1 week ago
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
Tattalin Arziki

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

2 weeks ago
Next Post
OPEC

OPEC Ta Samar Da Dala Biliyan 1.7 Don Bunkasa Wutar Lantarki A Afirka

LABARAI MASU NASABA

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

August 22, 2025
UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

UNICEF Na Neman Naira Biliyan 240 Don Ayyukan Agaji A Nijeriya

August 22, 2025
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

August 22, 2025
Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

Ɓarayin Waya Sun Hallaka Ɗalibin ATAP A Bauchi

August 22, 2025
JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

JAMB Ta Kaddamar Da Kwamitin Bincike Kan Satar Jarabawa

August 22, 2025
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

August 22, 2025
Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

Raguwar Hauhawar Farashi: ‘Yan Nijeriya Da ‘Yan Kasuwa Ba Su Ga Saukin A Zahirance Ba

August 22, 2025
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

August 22, 2025
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

August 22, 2025
Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

Ruben Dias Ya Rattaba Hannu Kan Sabon Kwantiragi A Manchester City

August 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.