• English
  • Business News
Wednesday, July 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karancin Abinci: Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Sansanin Soji A Tafkin Chadi

by Sadiq
1 year ago
in Labarai
0
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Tarayya na shirin kafa rundunar soji mai karfi a yankin tafkin Chadi, domin inganta samar da abinci a Nijeriya.

Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ne, ya bayyana hakan bayan wata ganawa da ya yi da shugaban kasa Bola Tinubu, a fadar shugaban kasa da ke Abuja, a ranar Talata.

  • A Kawo ÆŠauki Don Magance Tsadar KuÉ—in Zuwa Aikin Hajjin Bana
  • Kwamandojin Boko Haram 2 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Borno

Shirin na son farfado da aikin noman rani a yankin tafkin Chadi, wanda ke samar wa Nijeriya abinci mai yawan gaske, amma hakan ya durkushe sakamakon ayyukan ta’addancin Boko Haram da ya shafe sama da shekaru 10.

“Yanzu da zaman lafiya ya samu a Jihar Borno akwai bukatar gwamnati ta tabbatar da sake farfado da noman rani a yankin Chadi ta Kudu.

“Na yi magana da shugaban kasa, kuma zai duba yiwuwar kafa rundunar tsaro a yankin tafkin Chadi domin mutane su samu damar zuwa gonakinsu domin yin noma,” in ji Zulum.

Labarai Masu Nasaba

Allah Ya Yi Wa Wakilin Sadarwan Bauchi,  Jafaru Ilelah, Rasuwa

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Katsina, Sun Jikkata Mutane 2, Sun Sace Wasu

Gwamnan ya jaddada aniyar farfado da noman rani a yankin Chadi ta Kudu da ke Arewacin Borno, don magance matsalar karancin abinci da al’ummar kasar nan ke fuskanta.

Zulum ya kuma bayyana cewa ‘yan Nijeriya mazauna kasashen Chadi, Jamhuriyar Nijar, da Kamaru da aka dakatar da dawowa gida sakamakon zabe da damina, za su dawo gida karkashin jagorancin shugaba Tinubu.

Dangane da batun tsaro a makarantu, Zulum ya bayyana cewa, yanzu haka an girke sojoji, Cvilian JTF, mafarauta da kuma ’yan banga a makarantun jihar don bai wa dalibai tsaro.

Gwamnan ya ce a halin da ake ciki gwamnatinsa ta dawo da sama da mutane 100,000 da suka rasa muhallansu zuwa Borno cikin shekaru shida zuwa bakwai da suka wuce, kuma ana sa ran samun karin wasu nan gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Karancin AbinciSojojiTafkin ChadiZulum
ShareTweetSendShare
Previous Post

A Kawo ÆŠauki Don Magance Tsadar KuÉ—in Zuwa Aikin Hajjin Bana

Next Post

CBN Ya Kara Adadin Kudin Ruwa Zuwa Kashi 24.75

Related

Allah Ya Yi Wa Wakilin Sadarwan Bauchi,  Jafaru Ilelah, Rasuwa
Labarai

Allah Ya Yi Wa Wakilin Sadarwan Bauchi,  Jafaru Ilelah, Rasuwa

37 minutes ago
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Katsina, Sun Jikkata Mutane 2, Sun Sace Wasu

2 hours ago
ÆŠan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa
Labarai

ÆŠan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

3 hours ago
Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP

11 hours ago
Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO
Labarai

Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO

11 hours ago
Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100
Manyan Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

12 hours ago
Next Post
CBN Ya Kara Adadin Kudin Ruwa Zuwa Kashi 24.75

CBN Ya Kara Adadin Kudin Ruwa Zuwa Kashi 24.75

LABARAI MASU NASABA

Allah Ya Yi Wa Wakilin Sadarwan Bauchi,  Jafaru Ilelah, Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Wakilin Sadarwan Bauchi,  Jafaru Ilelah, Rasuwa

July 23, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Katsina, Sun Jikkata Mutane 2, Sun Sace Wasu

July 23, 2025
ÆŠan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

ÆŠan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

July 23, 2025
Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP

Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP

July 22, 2025
Zhao Leji Da Wang Huning Sun Gana Da Shugaban Majalisar Dattijan Kasar Madagascar

Zhao Leji Da Wang Huning Sun Gana Da Shugaban Majalisar Dattijan Kasar Madagascar

July 22, 2025
Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO

Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO

July 22, 2025
Taron Kolin Sin Da EU Zai Bayar Da Damar Zurfafa Hadin Gwiwar Sassan Biyu

Taron Kolin Sin Da EU Zai Bayar Da Damar Zurfafa Hadin Gwiwar Sassan Biyu

July 22, 2025
Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

July 22, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Inganta Fahimtar Juna Ta Hanyar Shawarwari Da Tattaunawa

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Inganta Fahimtar Juna Ta Hanyar Shawarwari Da Tattaunawa

July 22, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaddamar Da Kwaskwarimar Majalisar Dokoki Kan Naira Biliyan 7

Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaddamar Da Kwaskwarimar Majalisar Dokoki Kan Naira Biliyan 7

July 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.