ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karancin Abinci: Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Sansanin Soji A Tafkin Chadi

by Sadiq
2 years ago
Abinci

Gwamnatin Tarayya na shirin kafa rundunar soji mai karfi a yankin tafkin Chadi, domin inganta samar da abinci a Nijeriya.

Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ne, ya bayyana hakan bayan wata ganawa da ya yi da shugaban kasa Bola Tinubu, a fadar shugaban kasa da ke Abuja, a ranar Talata.

  • A Kawo Ɗauki Don Magance Tsadar Kuɗin Zuwa Aikin Hajjin Bana
  • Kwamandojin Boko Haram 2 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Borno

Shirin na son farfado da aikin noman rani a yankin tafkin Chadi, wanda ke samar wa Nijeriya abinci mai yawan gaske, amma hakan ya durkushe sakamakon ayyukan ta’addancin Boko Haram da ya shafe sama da shekaru 10.

ADVERTISEMENT

“Yanzu da zaman lafiya ya samu a Jihar Borno akwai bukatar gwamnati ta tabbatar da sake farfado da noman rani a yankin Chadi ta Kudu.

“Na yi magana da shugaban kasa, kuma zai duba yiwuwar kafa rundunar tsaro a yankin tafkin Chadi domin mutane su samu damar zuwa gonakinsu domin yin noma,” in ji Zulum.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamnan ya jaddada aniyar farfado da noman rani a yankin Chadi ta Kudu da ke Arewacin Borno, don magance matsalar karancin abinci da al’ummar kasar nan ke fuskanta.

Zulum ya kuma bayyana cewa ‘yan Nijeriya mazauna kasashen Chadi, Jamhuriyar Nijar, da Kamaru da aka dakatar da dawowa gida sakamakon zabe da damina, za su dawo gida karkashin jagorancin shugaba Tinubu.

Dangane da batun tsaro a makarantu, Zulum ya bayyana cewa, yanzu haka an girke sojoji, Cvilian JTF, mafarauta da kuma ’yan banga a makarantun jihar don bai wa dalibai tsaro.

Gwamnan ya ce a halin da ake ciki gwamnatinsa ta dawo da sama da mutane 100,000 da suka rasa muhallansu zuwa Borno cikin shekaru shida zuwa bakwai da suka wuce, kuma ana sa ran samun karin wasu nan gaba.

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Next Post
CBN Ya Kara Adadin Kudin Ruwa Zuwa Kashi 24.75

CBN Ya Kara Adadin Kudin Ruwa Zuwa Kashi 24.75

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.