ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karancin Abinci: Gwamnatin Tarayya Za Ta Kafa Sansanin Soji A Tafkin Chadi

by Sadiq
2 years ago
Abinci

Gwamnatin Tarayya na shirin kafa rundunar soji mai karfi a yankin tafkin Chadi, domin inganta samar da abinci a Nijeriya.

Gwamnan Jihar Borno Babagana Umara Zulum ne, ya bayyana hakan bayan wata ganawa da ya yi da shugaban kasa Bola Tinubu, a fadar shugaban kasa da ke Abuja, a ranar Talata.

  • A Kawo Ɗauki Don Magance Tsadar Kuɗin Zuwa Aikin Hajjin Bana
  • Kwamandojin Boko Haram 2 Sun Mika Wuya Ga Sojoji A Borno

Shirin na son farfado da aikin noman rani a yankin tafkin Chadi, wanda ke samar wa Nijeriya abinci mai yawan gaske, amma hakan ya durkushe sakamakon ayyukan ta’addancin Boko Haram da ya shafe sama da shekaru 10.

ADVERTISEMENT

“Yanzu da zaman lafiya ya samu a Jihar Borno akwai bukatar gwamnati ta tabbatar da sake farfado da noman rani a yankin Chadi ta Kudu.

“Na yi magana da shugaban kasa, kuma zai duba yiwuwar kafa rundunar tsaro a yankin tafkin Chadi domin mutane su samu damar zuwa gonakinsu domin yin noma,” in ji Zulum.

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Gwamnan ya jaddada aniyar farfado da noman rani a yankin Chadi ta Kudu da ke Arewacin Borno, don magance matsalar karancin abinci da al’ummar kasar nan ke fuskanta.

Zulum ya kuma bayyana cewa ‘yan Nijeriya mazauna kasashen Chadi, Jamhuriyar Nijar, da Kamaru da aka dakatar da dawowa gida sakamakon zabe da damina, za su dawo gida karkashin jagorancin shugaba Tinubu.

Dangane da batun tsaro a makarantu, Zulum ya bayyana cewa, yanzu haka an girke sojoji, Cvilian JTF, mafarauta da kuma ’yan banga a makarantun jihar don bai wa dalibai tsaro.

Gwamnan ya ce a halin da ake ciki gwamnatinsa ta dawo da sama da mutane 100,000 da suka rasa muhallansu zuwa Borno cikin shekaru shida zuwa bakwai da suka wuce, kuma ana sa ran samun karin wasu nan gaba.

MASU ALAKA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato
Tsaro

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Next Post
CBN Ya Kara Adadin Kudin Ruwa Zuwa Kashi 24.75

CBN Ya Kara Adadin Kudin Ruwa Zuwa Kashi 24.75

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.