• English
  • Business News
Tuesday, June 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Vietnam

by Sulaiman and CGTN Hausa
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Vietnam
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin shekarun da suka gabata, huldar inganta tattalin arziki tsakanin Sin da Vietnam ta kasance bisa manyan muradun bangarori daban-daban. Kuma an kulla yarjejeniyoyi a fannonin bunkasa tattalin arzikin dijital, da hadin gwiwar samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba, da shawarar ziri daya da hanya daya (BRI), wanda ke nuni da tarin damammakin samun ci gaba ta bai daya.

 

Kasar Sin ta ci gaba da kasancewa babbar abokiyar cinikayyar Vietnam, kuma kasuwarta mafi girma ta biyu ta fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, kuma ta daidaita hanyoyin samun kayayyakin amfanin gona na Vietnam. Darajar cinikayyar kayayyaki tsakanin kasashen biyu ya zarce dala biliyan 200 a shekarar 2023, yayin da ake sa ran kamfanonin kasar Sin za su kara saka hannun jari a Vietnam. Babban sakataren jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kuma shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya kai wata muhimmiyar ziyara a kasar Vietnam a bara, wadda ta kara bunkasa dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. Shima babban sakataren jam’iyyar kwaminis ta kasar Vietnam, kuma shugaban kasar Vietnam To Lam ya fara ziyarar aiki a kasar Sin, daga ranar 18 ga watan Agustan nan, kuma ita ce ziyararsa ta farko zuwa kasashen waje tun bayan hawansa karagar mulki, wadda ke nuni da muhimmancin dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. Alal misali, saurin zamanantar da jama’ar kasar Sin da bude kofa ga kasashen waje, ya tabbatar da alfanu ga tattalin arzikin kasar Vietnam, ya kuma taimaka wajen samar da makamashi mai sabuntuwa, da inganta samar da wutar lantarki da samar da ayyukan yi ga jama’ar Vietnam. Gamayyar hadin gwiwa ta kasa da kasa ta samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba ta BRI ta samar da karin damammaki don aiwatar da manufofin makamashi mai tsafta cikin sauri, yayin da yankunan masana’antu da yankuna na musamman na tattalin arziki ke ci gaba da jawo kaso mai girma na kamfanonin kasar Sin. Duk wadannan na haifar da damammaki don karfafa saka hannun jari kai tsaye daga ketare da kuma samar da ayyukan yi a masana’antu ta hanyar hadin gwiwa.

 

Dorawa akan ci gaban da aka samu kawo yanzu, anan sa ran ziyarar To Lam zai kara karfafa hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya a matsayin wata alama ta dangantakar dake tsakanin Sin da Vietnam, da samar da sabbin hanyoyin shiga kasuwannin fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, da kuma taimaka wa kasashen biyu su cimma matsaya daya mai karfi kan samun ci gaba tare. (Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Jin Kai Ta Duniya (2024): Kiran Gaggawa A Kan Ceton Rayuka

Next Post

Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

Related

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana
Daga Birnin Sin

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

12 hours ago
Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

13 hours ago
Za A Gudanar Da Taron Dandalin Davos Na Lokacin Zafi Karo Na 16 a Birnin Tianjin Na Sin
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Da Taron Dandalin Davos Na Lokacin Zafi Karo Na 16 a Birnin Tianjin Na Sin

14 hours ago
CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026
Daga Birnin Sin

CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026

15 hours ago
Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran

16 hours ago
Sin Na Fatan Kwamitin Sulhun MDD Zai Goyi Bayan Kuduri Game Da Halin Da Iran Ke Ciki
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Kwamitin Sulhun MDD Zai Goyi Bayan Kuduri Game Da Halin Da Iran Ke Ciki

19 hours ago
Next Post
Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

LABARAI MASU NASABA

An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato – Uba Sani

An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato – Uba Sani

June 24, 2025
Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don Ɗaukar Mbeumo Daga Brentford

June 24, 2025
Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

June 24, 2025
Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

June 24, 2025
Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

June 23, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

June 23, 2025
Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

June 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gargaɗin Amurka: Gwamnati Ta Bayar Da Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja

June 23, 2025
Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

June 23, 2025
An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

An Fara Kiraye-Kirayen Tinubu Ya Zaɓi Barau Jibrin A Mataimakinsa Na 2027

June 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.