• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Vietnam

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Vietnam
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin shekarun da suka gabata, huldar inganta tattalin arziki tsakanin Sin da Vietnam ta kasance bisa manyan muradun bangarori daban-daban. Kuma an kulla yarjejeniyoyi a fannonin bunkasa tattalin arzikin dijital, da hadin gwiwar samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba, da shawarar ziri daya da hanya daya (BRI), wanda ke nuni da tarin damammakin samun ci gaba ta bai daya.

 

Kasar Sin ta ci gaba da kasancewa babbar abokiyar cinikayyar Vietnam, kuma kasuwarta mafi girma ta biyu ta fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, kuma ta daidaita hanyoyin samun kayayyakin amfanin gona na Vietnam. Darajar cinikayyar kayayyaki tsakanin kasashen biyu ya zarce dala biliyan 200 a shekarar 2023, yayin da ake sa ran kamfanonin kasar Sin za su kara saka hannun jari a Vietnam. Babban sakataren jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kuma shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya kai wata muhimmiyar ziyara a kasar Vietnam a bara, wadda ta kara bunkasa dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. Shima babban sakataren jam’iyyar kwaminis ta kasar Vietnam, kuma shugaban kasar Vietnam To Lam ya fara ziyarar aiki a kasar Sin, daga ranar 18 ga watan Agustan nan, kuma ita ce ziyararsa ta farko zuwa kasashen waje tun bayan hawansa karagar mulki, wadda ke nuni da muhimmancin dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. Alal misali, saurin zamanantar da jama’ar kasar Sin da bude kofa ga kasashen waje, ya tabbatar da alfanu ga tattalin arzikin kasar Vietnam, ya kuma taimaka wajen samar da makamashi mai sabuntuwa, da inganta samar da wutar lantarki da samar da ayyukan yi ga jama’ar Vietnam. Gamayyar hadin gwiwa ta kasa da kasa ta samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba ta BRI ta samar da karin damammaki don aiwatar da manufofin makamashi mai tsafta cikin sauri, yayin da yankunan masana’antu da yankuna na musamman na tattalin arziki ke ci gaba da jawo kaso mai girma na kamfanonin kasar Sin. Duk wadannan na haifar da damammaki don karfafa saka hannun jari kai tsaye daga ketare da kuma samar da ayyukan yi a masana’antu ta hanyar hadin gwiwa.

 

Dorawa akan ci gaban da aka samu kawo yanzu, anan sa ran ziyarar To Lam zai kara karfafa hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya a matsayin wata alama ta dangantakar dake tsakanin Sin da Vietnam, da samar da sabbin hanyoyin shiga kasuwannin fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, da kuma taimaka wa kasashen biyu su cimma matsaya daya mai karfi kan samun ci gaba tare. (Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Jin Kai Ta Duniya (2024): Kiran Gaggawa A Kan Ceton Rayuka

Next Post

Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

Related

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

6 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

7 hours ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

8 hours ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

9 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

10 hours ago
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

1 day ago
Next Post
Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.