• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Vietnam

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Vietnam

A cikin shekarun da suka gabata, huldar inganta tattalin arziki tsakanin Sin da Vietnam ta kasance bisa manyan muradun bangarori daban-daban. Kuma an kulla yarjejeniyoyi a fannonin bunkasa tattalin arzikin dijital, da hadin gwiwar samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba, da shawarar ziri daya da hanya daya (BRI), wanda ke nuni da tarin damammakin samun ci gaba ta bai daya.

 

Kasar Sin ta ci gaba da kasancewa babbar abokiyar cinikayyar Vietnam, kuma kasuwarta mafi girma ta biyu ta fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, kuma ta daidaita hanyoyin samun kayayyakin amfanin gona na Vietnam. Darajar cinikayyar kayayyaki tsakanin kasashen biyu ya zarce dala biliyan 200 a shekarar 2023, yayin da ake sa ran kamfanonin kasar Sin za su kara saka hannun jari a Vietnam. Babban sakataren jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kuma shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya kai wata muhimmiyar ziyara a kasar Vietnam a bara, wadda ta kara bunkasa dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. Shima babban sakataren jam’iyyar kwaminis ta kasar Vietnam, kuma shugaban kasar Vietnam To Lam ya fara ziyarar aiki a kasar Sin, daga ranar 18 ga watan Agustan nan, kuma ita ce ziyararsa ta farko zuwa kasashen waje tun bayan hawansa karagar mulki, wadda ke nuni da muhimmancin dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. Alal misali, saurin zamanantar da jama’ar kasar Sin da bude kofa ga kasashen waje, ya tabbatar da alfanu ga tattalin arzikin kasar Vietnam, ya kuma taimaka wajen samar da makamashi mai sabuntuwa, da inganta samar da wutar lantarki da samar da ayyukan yi ga jama’ar Vietnam. Gamayyar hadin gwiwa ta kasa da kasa ta samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba ta BRI ta samar da karin damammaki don aiwatar da manufofin makamashi mai tsafta cikin sauri, yayin da yankunan masana’antu da yankuna na musamman na tattalin arziki ke ci gaba da jawo kaso mai girma na kamfanonin kasar Sin. Duk wadannan na haifar da damammaki don karfafa saka hannun jari kai tsaye daga ketare da kuma samar da ayyukan yi a masana’antu ta hanyar hadin gwiwa.

 

Dorawa akan ci gaban da aka samu kawo yanzu, anan sa ran ziyarar To Lam zai kara karfafa hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya a matsayin wata alama ta dangantakar dake tsakanin Sin da Vietnam, da samar da sabbin hanyoyin shiga kasuwannin fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, da kuma taimaka wa kasashen biyu su cimma matsaya daya mai karfi kan samun ci gaba tare. (Mohammed Yahaya)

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba
Daga Birnin Sin

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar
Daga Birnin Sin

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
Next Post
Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.