ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Vietnam

by Sulaiman and CGTN Hausa
2 years ago
Vietnam

A cikin shekarun da suka gabata, huldar inganta tattalin arziki tsakanin Sin da Vietnam ta kasance bisa manyan muradun bangarori daban-daban. Kuma an kulla yarjejeniyoyi a fannonin bunkasa tattalin arzikin dijital, da hadin gwiwar samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba, da shawarar ziri daya da hanya daya (BRI), wanda ke nuni da tarin damammakin samun ci gaba ta bai daya.

 

Kasar Sin ta ci gaba da kasancewa babbar abokiyar cinikayyar Vietnam, kuma kasuwarta mafi girma ta biyu ta fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, kuma ta daidaita hanyoyin samun kayayyakin amfanin gona na Vietnam. Darajar cinikayyar kayayyaki tsakanin kasashen biyu ya zarce dala biliyan 200 a shekarar 2023, yayin da ake sa ran kamfanonin kasar Sin za su kara saka hannun jari a Vietnam. Babban sakataren jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin, kuma shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya kai wata muhimmiyar ziyara a kasar Vietnam a bara, wadda ta kara bunkasa dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. Shima babban sakataren jam’iyyar kwaminis ta kasar Vietnam, kuma shugaban kasar Vietnam To Lam ya fara ziyarar aiki a kasar Sin, daga ranar 18 ga watan Agustan nan, kuma ita ce ziyararsa ta farko zuwa kasashen waje tun bayan hawansa karagar mulki, wadda ke nuni da muhimmancin dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. Alal misali, saurin zamanantar da jama’ar kasar Sin da bude kofa ga kasashen waje, ya tabbatar da alfanu ga tattalin arzikin kasar Vietnam, ya kuma taimaka wajen samar da makamashi mai sabuntuwa, da inganta samar da wutar lantarki da samar da ayyukan yi ga jama’ar Vietnam. Gamayyar hadin gwiwa ta kasa da kasa ta samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba ta BRI ta samar da karin damammaki don aiwatar da manufofin makamashi mai tsafta cikin sauri, yayin da yankunan masana’antu da yankuna na musamman na tattalin arziki ke ci gaba da jawo kaso mai girma na kamfanonin kasar Sin. Duk wadannan na haifar da damammaki don karfafa saka hannun jari kai tsaye daga ketare da kuma samar da ayyukan yi a masana’antu ta hanyar hadin gwiwa.

ADVERTISEMENT

 

Dorawa akan ci gaban da aka samu kawo yanzu, anan sa ran ziyarar To Lam zai kara karfafa hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya a matsayin wata alama ta dangantakar dake tsakanin Sin da Vietnam, da samar da sabbin hanyoyin shiga kasuwannin fitar da kayayyaki zuwa kasashen waje, da kuma taimaka wa kasashen biyu su cimma matsaya daya mai karfi kan samun ci gaba tare. (Mohammed Yahaya)

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Vietnam
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya
Vietnam
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Fasahohin Zamani Sun Habaka Ayyuka Yayin Da Tsarin Cin Moriya Tare Ya Yi Fintinkau

MASU ALAKA

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
Daga Birnin Sin

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
Next Post
Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

Bayan Sauke Arabi, Tinubu Ya Naɗa Usman A Matsayin Sabon Shugaban Hukumar NAHCON 

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.