• English
  • Business News
Saturday, August 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Da Kasashen Afirka Sun Yi Alkawarin Ciyar Da Ayyukan Zamanantarwa Gaba 

by CGTN Hausa and Sulaiman
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Da Kasashen Afirka Sun Yi Alkawarin Ciyar Da Ayyukan Zamanantarwa Gaba 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jiya Alhamis ne shugabannin babban taro kan masana’antu da zamanantar da aikin gona na taron kolin dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka ko FOCAC na shekarar 2024 dake gudana a halin yanzu, karkashin jagorancin ahugaban kwamitin majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta jama’ar kasar Sin Wang Huning da shugaban kasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa, suka bayyana cewa kasar Sin da kasashen Afirka za su yi aiki tare don ciyar da ayyukan zamanantar da kasashensu gaba. 

 

Inda Wang ya ce, ya kamata kasar Sin da kasashen Afirka su tsaya kan hanyoyin bunkasa masana’antu da zamanantar da aikin gona bisa dacewa da yanayi da bukatu na kowace kasa, da sa kaimi ga tabbatar da adalci da daidaici a duniya.

  • Karin Kudin Mai: Hakika An Ci Amanarmu, In Ji ‘Yan Kwadago
  • Majalisar Dokokin Kano Ta Amince Da Ƙarin Naira Biliyan 99.2 Cikin Kasafin Kuɗin Jihar

Shugabannin kasashen Afirka a nasu bangare, sun yaba da nasarorin da aka samu a hadin gwiwar kasashen Afirka da Sin a fannonin raya masana’antu, da zamanantar da aikin gona, da sha’anin samun bunkasuwa ba tare da gurbata muhalli ba.

 

Labarai Masu Nasaba

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya

Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan

A wannan rana har ila yau, an kuma gudanar da wasu manyan tarurruka da suka shafi hadin gwiwa karkashin shirin “shawarar ziri daya da hanya daya”, da inganta gudanar da harkokin gwamnati, da zaman lafiya da tsaro a nan birnin Beijing. (Mai Fassara: Mohammed Yahaya)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Zartas Da Hadaddiyar Sanarwa Game Da Zurfafa Hadin Gwiwa A Tsakanin Sin Da Afirka Bisa Tsarin Shawarar Ci Gaban Duniya A Taron Koli Na FOCAC

Next Post

Kafofin Watsa Labarun Afirka: Taron Kolin FOCAC Ya Nuna Alkiblar Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka A Nan Gaba

Related

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Kara Azamar Bunkasa Da’a A Harkokin Jam’iyya

18 hours ago
Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan
Daga Birnin Sin

Sin Ta Sanar Da Rukuni Na Hudu Na Abubuwa Da Wuraren Tunawa Da Yakin Kin Jinin Mamayar Dakarun Japan

19 hours ago
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Kasar Sin Sun Gudanar Da Hada-Hada Bisa Daidaito Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Kasar Sin Sun Gudanar Da Hada-Hada Bisa Daidaito Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Nan

20 hours ago
An Gabatar Da Shirin Musayar Al’adu Na “Echoes Of Peace” A Mexico
Daga Birnin Sin

An Gabatar Da Shirin Musayar Al’adu Na “Echoes Of Peace” A Mexico

21 hours ago
Sin: Shawarar Gina Kyakkyawar Makomar Bil Adam Ta Bai Daya Ta Samu Amincewa A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin: Shawarar Gina Kyakkyawar Makomar Bil Adam Ta Bai Daya Ta Samu Amincewa A Duniya

22 hours ago
Masanan Kimiyya Na Kasar Sin Sun Samu Nasara A Bangaren Fasahar Sadarwar 6G Mai Amfani Da Haske Da Lantarki
Daga Birnin Sin

Masanan Kimiyya Na Kasar Sin Sun Samu Nasara A Bangaren Fasahar Sadarwar 6G Mai Amfani Da Haske Da Lantarki

23 hours ago
Next Post
Kafofin Watsa Labarun Afirka: Taron Kolin FOCAC Ya Nuna Alkiblar Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka A Nan Gaba

Kafofin Watsa Labarun Afirka: Taron Kolin FOCAC Ya Nuna Alkiblar Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka A Nan Gaba

LABARAI MASU NASABA

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

August 30, 2025
Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

August 30, 2025
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

August 30, 2025
Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

August 30, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Cafke Mutum Hudu Bayan ‘Yan Fashi 20 Sun Afka Wasu Gidaje A Bauchi

August 30, 2025
NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

NDLEA Ta Kama Wani Matashi Dan Shekara 29 Da Kwayoyin Tramadol 7,000 A Kano

August 30, 2025
A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

August 30, 2025
tallafi

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

August 30, 2025
Gwamnatin Katsina Za Ta Sayo Babura 700 da Motoci 20 Don Samar Da Tsaro

Gwamnatin Katsina Za Ta Sayo Babura 700 da Motoci 20 Don Samar Da Tsaro

August 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.