• English
  • Business News
Thursday, October 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashe Masu Tasowa Suna Inganta Duniya Zuwa Makoma Mai Kyau

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"capability_key":["portrait"],"stickerId":"","imageEffectId":"","filterId":"","appversion":"11.3.1","activityName":"","enter_from":"enter_launch","capability_extra_v2":{},"pictureId":"7698B4F2-1E44-49D9-9EB6-6F820E8DD7CE","product":"retouch","os":"ios","playId":"","infoStickerId":"","alias":"Dd56yHpHHmrwzSS5nYcZa27Mag0zXS/NYizCvl1+5HH2+x5rmQOX38uY3oEFF9bghEkIeJ2sToWLX0mXI5cjPhPCLBrBBMkDYEW+I9Rr8vBHoLhkoprrbq1ZntprxzgZ8hGTE+76AW7t72AsVX5PCPOvHHkVH8CBckb55o9UA8cIFsWR2ZAfXoLPvQAu04e2tOWmy+e8nsjXhEubmvmZxpiz2TivYB2PbWiAp3RaO2fm6ttTWl6lxvHEg39B/zSbQ1MhbAG4H/VUPbLeMW8h8eqok7TXKWaO7ik6lpuraM+jJRDYMiIrqjn2/l5Ci4ApkvvJHNIyfxvWnns0I9QB+w=="}}

{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"capability_key":["portrait"],"stickerId":"","imageEffectId":"","filterId":"","appversion":"11.3.1","activityName":"","enter_from":"enter_launch","capability_extra_v2":{},"pictureId":"7698B4F2-1E44-49D9-9EB6-6F820E8DD7CE","product":"retouch","os":"ios","playId":"","infoStickerId":"","alias":"Dd56yHpHHmrwzSS5nYcZa27Mag0zXS/NYizCvl1+5HH2+x5rmQOX38uY3oEFF9bghEkIeJ2sToWLX0mXI5cjPhPCLBrBBMkDYEW+I9Rr8vBHoLhkoprrbq1ZntprxzgZ8hGTE+76AW7t72AsVX5PCPOvHHkVH8CBckb55o9UA8cIFsWR2ZAfXoLPvQAu04e2tOWmy+e8nsjXhEubmvmZxpiz2TivYB2PbWiAp3RaO2fm6ttTWl6lxvHEg39B/zSbQ1MhbAG4H/VUPbLeMW8h8eqok7TXKWaO7ik6lpuraM+jJRDYMiIrqjn2/l5Ci4ApkvvJHNIyfxvWnns0I9QB+w=="}}

A bana, an shaida matsalolin da tsarin gudanar da shugabanci na duniya ya fuskanta bisa hadarori daban daban, inda wannan ya zama wani kalubale ga hadin gwiwar kasashe masu tasowa na duniya.

Wani masani daga Thailand, Thanayod Lopattananont, ya bayyana cewa, matsalar rashin daidaiton ci gaba ta samo asali ne daga yadda kasashe masu sukuni suka mamaye tsarin duniya. Don haka, kasashe masu tasowa ba za su dogara ga hanyar zamanantarwa da kasashe masu sukuni suka bi ba, amma kuma suna binciken tsarin ci gaban da ya dace da halayensu, kamar zamanantarwa irin na kasar Sin, da kuma ajandar kungiyar tarayyar Afirka ta 2063.

Domin inganta harkokin tsarin gudanar da shugabancin duniya, kasar Sin ta gabatar da shawarar gina al’umma mai makomar bai daya ga daukacin bil’adama, da shawarar Ziri Daya da Hanya Daya da dai sauransu. Wadannan tsare-tsare sun tabbatar da kyakkyawar alkibla ta nan gaba da kuma inganta ci gaba a tare tsakanin kasashen duniya.

A nasa bangaren, babban editan rukunin jaridun Zanzibar Ramadhan Makame Suleiman, ya yi nuni da cewa, aiwatar da shawarar Ziri Daya da Hanya Daya, ya sa kaimi ga bunkasar ciniki tsakanin kasashen Afirka da kuma tsakanin Afirka da Sin, da samar da guraben ayyukan yi da dama, da kuma inganta habakar tattalin arziki a Afirka.

Kasashe masu tasowa da masu saurin ci gaba sun himmatu wajen wargaza tsare-tsare da za su kawo cikas ga ci gaba mai dorewa. Suna kuma goyon bayan manufar “hadin kai shi ne karfin kowa” kuma suna kokarin bude sabon bangare don gudanar da hadin gwiwa a tsakaninsu. (Safiyah Ma)

LABARAI MASU NASABA

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba
Daga Birnin Sin

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

October 30, 2025
Xi Jinping: Sin Da Amurka Za Su Iya Hada Kai Don Sauke Nauyin Dake Wuyansu Na Manyan Kasashe Da Daukar Ainihin Matakai
Daga Birnin Sin

Xi Jinping: Sin Da Amurka Za Su Iya Hada Kai Don Sauke Nauyin Dake Wuyansu Na Manyan Kasashe Da Daukar Ainihin Matakai

October 30, 2025
Next Post
Wang Yi: Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba Fagen Yaki Ne Da Manyan Kasashe Suke Wasan Kura A Ciki Ba

Wang Yi: Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba Fagen Yaki Ne Da Manyan Kasashe Suke Wasan Kura A Ciki Ba

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025
Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda 

October 30, 2025
Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC

October 30, 2025
Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Bernard Doro A Matsayin Ministan Harkokin Jin Ƙai

October 30, 2025
Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

Wata 3 Da Naɗin Shugaban APC, Sunan Yilwatda Har Yanzu Na Nan A Matsayin Minista A Shafin Ma’aikatar

October 30, 2025
Tinubu Ya Nada Musa Aliyu A Matsayin Shugaban ICPC

Tinubu Ya Amince Da Ƙara Harajin Shigo Da Man Fetur Da Dizal Zuwa Kashi 15

October 30, 2025
Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21

October 30, 2025
Xi Jinping: Sin Da Amurka Za Su Iya Hada Kai Don Sauke Nauyin Dake Wuyansu Na Manyan Kasashe Da Daukar Ainihin Matakai

Xi Jinping: Sin Da Amurka Za Su Iya Hada Kai Don Sauke Nauyin Dake Wuyansu Na Manyan Kasashe Da Daukar Ainihin Matakai

October 30, 2025
Sojoji Sun Ceto Wani Mutum Da Aka Sace A Taraba

Sojoji Sun Ceto Wani Mutum Da Aka Sace A Taraba

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.