ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashe Masu Tasowa Suna Inganta Duniya Zuwa Makoma Mai Kyau

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"capability_key":["portrait"],"stickerId":"","imageEffectId":"","filterId":"","appversion":"11.3.1","activityName":"","enter_from":"enter_launch","capability_extra_v2":{},"pictureId":"7698B4F2-1E44-49D9-9EB6-6F820E8DD7CE","product":"retouch","os":"ios","playId":"","infoStickerId":"","alias":"Dd56yHpHHmrwzSS5nYcZa27Mag0zXS/NYizCvl1+5HH2+x5rmQOX38uY3oEFF9bghEkIeJ2sToWLX0mXI5cjPhPCLBrBBMkDYEW+I9Rr8vBHoLhkoprrbq1ZntprxzgZ8hGTE+76AW7t72AsVX5PCPOvHHkVH8CBckb55o9UA8cIFsWR2ZAfXoLPvQAu04e2tOWmy+e8nsjXhEubmvmZxpiz2TivYB2PbWiAp3RaO2fm6ttTWl6lxvHEg39B/zSbQ1MhbAG4H/VUPbLeMW8h8eqok7TXKWaO7ik6lpuraM+jJRDYMiIrqjn2/l5Ci4ApkvvJHNIyfxvWnns0I9QB+w=="}}

{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"capability_key":["portrait"],"stickerId":"","imageEffectId":"","filterId":"","appversion":"11.3.1","activityName":"","enter_from":"enter_launch","capability_extra_v2":{},"pictureId":"7698B4F2-1E44-49D9-9EB6-6F820E8DD7CE","product":"retouch","os":"ios","playId":"","infoStickerId":"","alias":"Dd56yHpHHmrwzSS5nYcZa27Mag0zXS/NYizCvl1+5HH2+x5rmQOX38uY3oEFF9bghEkIeJ2sToWLX0mXI5cjPhPCLBrBBMkDYEW+I9Rr8vBHoLhkoprrbq1ZntprxzgZ8hGTE+76AW7t72AsVX5PCPOvHHkVH8CBckb55o9UA8cIFsWR2ZAfXoLPvQAu04e2tOWmy+e8nsjXhEubmvmZxpiz2TivYB2PbWiAp3RaO2fm6ttTWl6lxvHEg39B/zSbQ1MhbAG4H/VUPbLeMW8h8eqok7TXKWaO7ik6lpuraM+jJRDYMiIrqjn2/l5Ci4ApkvvJHNIyfxvWnns0I9QB+w=="}}

A bana, an shaida matsalolin da tsarin gudanar da shugabanci na duniya ya fuskanta bisa hadarori daban daban, inda wannan ya zama wani kalubale ga hadin gwiwar kasashe masu tasowa na duniya.

Wani masani daga Thailand, Thanayod Lopattananont, ya bayyana cewa, matsalar rashin daidaiton ci gaba ta samo asali ne daga yadda kasashe masu sukuni suka mamaye tsarin duniya. Don haka, kasashe masu tasowa ba za su dogara ga hanyar zamanantarwa da kasashe masu sukuni suka bi ba, amma kuma suna binciken tsarin ci gaban da ya dace da halayensu, kamar zamanantarwa irin na kasar Sin, da kuma ajandar kungiyar tarayyar Afirka ta 2063.

Domin inganta harkokin tsarin gudanar da shugabancin duniya, kasar Sin ta gabatar da shawarar gina al’umma mai makomar bai daya ga daukacin bil’adama, da shawarar Ziri Daya da Hanya Daya da dai sauransu. Wadannan tsare-tsare sun tabbatar da kyakkyawar alkibla ta nan gaba da kuma inganta ci gaba a tare tsakanin kasashen duniya.

ADVERTISEMENT

A nasa bangaren, babban editan rukunin jaridun Zanzibar Ramadhan Makame Suleiman, ya yi nuni da cewa, aiwatar da shawarar Ziri Daya da Hanya Daya, ya sa kaimi ga bunkasar ciniki tsakanin kasashen Afirka da kuma tsakanin Afirka da Sin, da samar da guraben ayyukan yi da dama, da kuma inganta habakar tattalin arziki a Afirka.

Kasashe masu tasowa da masu saurin ci gaba sun himmatu wajen wargaza tsare-tsare da za su kawo cikas ga ci gaba mai dorewa. Suna kuma goyon bayan manufar “hadin kai shi ne karfin kowa” kuma suna kokarin bude sabon bangare don gudanar da hadin gwiwa a tsakaninsu. (Safiyah Ma)

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Duniya
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
Duniya
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Wang Yi: Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba Fagen Yaki Ne Da Manyan Kasashe Suke Wasan Kura A Ciki Ba

Wang Yi: Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba Fagen Yaki Ne Da Manyan Kasashe Suke Wasan Kura A Ciki Ba

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.