ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashe Masu Tasowa Suna Inganta Duniya Zuwa Makoma Mai Kyau

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"capability_key":["portrait"],"stickerId":"","imageEffectId":"","filterId":"","appversion":"11.3.1","activityName":"","enter_from":"enter_launch","capability_extra_v2":{},"pictureId":"7698B4F2-1E44-49D9-9EB6-6F820E8DD7CE","product":"retouch","os":"ios","playId":"","infoStickerId":"","alias":"Dd56yHpHHmrwzSS5nYcZa27Mag0zXS/NYizCvl1+5HH2+x5rmQOX38uY3oEFF9bghEkIeJ2sToWLX0mXI5cjPhPCLBrBBMkDYEW+I9Rr8vBHoLhkoprrbq1ZntprxzgZ8hGTE+76AW7t72AsVX5PCPOvHHkVH8CBckb55o9UA8cIFsWR2ZAfXoLPvQAu04e2tOWmy+e8nsjXhEubmvmZxpiz2TivYB2PbWiAp3RaO2fm6ttTWl6lxvHEg39B/zSbQ1MhbAG4H/VUPbLeMW8h8eqok7TXKWaO7ik6lpuraM+jJRDYMiIrqjn2/l5Ci4ApkvvJHNIyfxvWnns0I9QB+w=="}}

{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"capability_key":["portrait"],"stickerId":"","imageEffectId":"","filterId":"","appversion":"11.3.1","activityName":"","enter_from":"enter_launch","capability_extra_v2":{},"pictureId":"7698B4F2-1E44-49D9-9EB6-6F820E8DD7CE","product":"retouch","os":"ios","playId":"","infoStickerId":"","alias":"Dd56yHpHHmrwzSS5nYcZa27Mag0zXS/NYizCvl1+5HH2+x5rmQOX38uY3oEFF9bghEkIeJ2sToWLX0mXI5cjPhPCLBrBBMkDYEW+I9Rr8vBHoLhkoprrbq1ZntprxzgZ8hGTE+76AW7t72AsVX5PCPOvHHkVH8CBckb55o9UA8cIFsWR2ZAfXoLPvQAu04e2tOWmy+e8nsjXhEubmvmZxpiz2TivYB2PbWiAp3RaO2fm6ttTWl6lxvHEg39B/zSbQ1MhbAG4H/VUPbLeMW8h8eqok7TXKWaO7ik6lpuraM+jJRDYMiIrqjn2/l5Ci4ApkvvJHNIyfxvWnns0I9QB+w=="}}

A bana, an shaida matsalolin da tsarin gudanar da shugabanci na duniya ya fuskanta bisa hadarori daban daban, inda wannan ya zama wani kalubale ga hadin gwiwar kasashe masu tasowa na duniya.

Wani masani daga Thailand, Thanayod Lopattananont, ya bayyana cewa, matsalar rashin daidaiton ci gaba ta samo asali ne daga yadda kasashe masu sukuni suka mamaye tsarin duniya. Don haka, kasashe masu tasowa ba za su dogara ga hanyar zamanantarwa da kasashe masu sukuni suka bi ba, amma kuma suna binciken tsarin ci gaban da ya dace da halayensu, kamar zamanantarwa irin na kasar Sin, da kuma ajandar kungiyar tarayyar Afirka ta 2063.

Domin inganta harkokin tsarin gudanar da shugabancin duniya, kasar Sin ta gabatar da shawarar gina al’umma mai makomar bai daya ga daukacin bil’adama, da shawarar Ziri Daya da Hanya Daya da dai sauransu. Wadannan tsare-tsare sun tabbatar da kyakkyawar alkibla ta nan gaba da kuma inganta ci gaba a tare tsakanin kasashen duniya.

ADVERTISEMENT

A nasa bangaren, babban editan rukunin jaridun Zanzibar Ramadhan Makame Suleiman, ya yi nuni da cewa, aiwatar da shawarar Ziri Daya da Hanya Daya, ya sa kaimi ga bunkasar ciniki tsakanin kasashen Afirka da kuma tsakanin Afirka da Sin, da samar da guraben ayyukan yi da dama, da kuma inganta habakar tattalin arziki a Afirka.

Kasashe masu tasowa da masu saurin ci gaba sun himmatu wajen wargaza tsare-tsare da za su kawo cikas ga ci gaba mai dorewa. Suna kuma goyon bayan manufar “hadin kai shi ne karfin kowa” kuma suna kokarin bude sabon bangare don gudanar da hadin gwiwa a tsakaninsu. (Safiyah Ma)

LABARAI MASU NASABA

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Duniya
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi Jinping Ya Taya Kim Jong-Un Murnar Cika Shekaru 78 Da Kafuwar Koriya Ta Arewa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
Duniya
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato
  • Sulaiman
    Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya
  • Sulaiman
    Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta
  • Sulaiman
    Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

MASU ALAKA

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya
Daga Birnin Sin

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Next Post
Wang Yi: Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba Fagen Yaki Ne Da Manyan Kasashe Suke Wasan Kura A Ciki Ba

Wang Yi: Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba Fagen Yaki Ne Da Manyan Kasashe Suke Wasan Kura A Ciki Ba

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Duniya

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Duniya

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.