• English
  • Business News
Sunday, May 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Afirka Na Kara Gamsuwa Da Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasashen Afirka Na Kara Gamsuwa Da Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da wasu sassan na ’yan siyasar kasashen yamma ke nuna shakku kan sahihancin niyyar kasar Sin, game da cudanyarta da kasashen Afirka, har ma wasu ke zargin cewa wai Sin na danawa kasashen na Afirka tarkon bashi, a hannu guda, masharhanta da dama na ganin wannan zargi ba shi da tushe ko makama.

Ga misali, karkashin shawarar nan ta ziri daya da hanya daya, kasar Sin ta yi hadin gwiwa da kasashen Afirka da dama, wajen samar da manyan ababen more rayuwa masu matukar tasiri ga ci gaban kasashen na Afirka.

  • Babban Yankin Kasar Sin Ya Dakatar Da Shigar Da Wasu Kayayyaki Daga Taiwan

Ga misali, a baya bayan nan, masu fashin baki da dama na ci gaba da jinjinawa aikin layin dogo na SGR da ya hada biranen Mombasa da Nairobin kasar Kenya a takaice. Wannan aiki ko shakka babu, ya samar da babbar dama ta bunkasa tattalin arzikin kasar Kenya ta sassa da dama.

Bayan fara aiki da wannan layin dogo na SGR a shekarar 2017, aikin ya samar da tarin guraben ayyukan yi, ya kuma bunkasa sashen sarrafa hajojin masanaantun kasar. Kaza lika aikin ya raya harkar kasuwanci tsakanin Kenya da sauran kasashen duniya. Baya ga inganta fannin fiton manyan kayayyaki ta tashar jiragen ruwan kasar.

Bugu da kari, bisa hasashen masana, layin dogo na SGR zai rika samarwa mizanin awon tattalin arzikin na GDPn kasar Kenya kaso 2 zuwa 3 bisa dari a duk shekara.

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

Layin dogo na SGR mai tsawon kilomita 480, babban aikin more rayuwa ne da aka aiwatar karkashin shawarar “ziri daya da hanya daya da kasar Sin ta gabatar.

Irin wadannan ayyuka muhimmai da suka kasance jigon hadin gwiwar Sin da kasashe masu tasowa, ciki har da kasashen Afirka, na nuni ga irin kyakkyawar abota dake tsakanin Sin da ’yan uwanta na kasashe masu tasowa, kuma hakan na tabbatar da ingancin alakar sassan biyu cikin tsawon lokaci, don haka ba zai yiwu, wani ya iya cimma nasarar bata alakar wadannan sassa da suka riga suka amincewa da juna ba!


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zargin Cire Kodar Yaro: Ekweremadu Zai Ci Gaba Da Zama A Gidan Yari

Next Post

Kano Ce Kan Gaba Wajen Shayar Da Maltina – Kabiru Kasim

Related

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

12 hours ago
Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

13 hours ago
CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari
Daga Birnin Sin

CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

14 hours ago
Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza

15 hours ago
An Kaddamar Da Bikin Baje Kolin Aikin Gona Na Kasa Da Kasa Na Cote d’Ivoire
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Bikin Baje Kolin Aikin Gona Na Kasa Da Kasa Na Cote d’Ivoire

16 hours ago
Hunan Ya Ruwaito Samuwar Karin 6.3% Na Kayayyakin Da Ake Fitarwa Zuwa Afirka Tsakanin Janairu Da Afrilu
Daga Birnin Sin

Hunan Ya Ruwaito Samuwar Karin 6.3% Na Kayayyakin Da Ake Fitarwa Zuwa Afirka Tsakanin Janairu Da Afrilu

17 hours ago
Next Post
Kano Ce Kan Gaba Wajen Shayar Da Maltina – Kabiru Kasim

Kano Ce Kan Gaba Wajen Shayar Da Maltina - Kabiru Kasim

LABARAI MASU NASABA

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon Ɗaliban Zamfara Na Shekara Biyar

Warware Basussuka: WAEC DA NECO Sun Saki Sakamakon Ɗaliban Zamfara Na Shekara Biyar

May 25, 2025
Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

Shekaru 10, Kofuna 16 Kevin De Bruyne Ya Yi Bankwana Da Manchester City

May 25, 2025
An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

An Gano Kofin Gasar Zakarun Turai Na Mata Bayan Sace Shi Da Aka Yi

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Sauka A Indonesia Domin Ziyarar Aiki

May 24, 2025
Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

Tawagar MDD Da Majalisar Shugabancin Libya Sun Kafa Kwamitin Tsagaita Bude Wuta

May 24, 2025
Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

Firaministan Sin Ya Shugabanci Taro Kan Masana’antu Masu Amfani Da Makamashi Mai Tsafta Da Kare Muhalli 

May 24, 2025
Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

Yara Miliyan 2.9 A Nijeriya Ke Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki – UNICEF

May 24, 2025
CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

CHINADA Ta Nuna Matukar Adawa Da Gasar Wasannin Da Aka Amince Da Kwayoyin Kara Kuzari

May 24, 2025

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

May 24, 2025
Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza

Sin Ta Jaddada Da Muhimmancin Tsagaita Bude Wuta A Zirin Gaza

May 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.