• English
  • Business News
Saturday, October 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasashen Sin Da Honduras Sun Kulla Huldar Diflomasiyya

by CMG Hausa
3 years ago
Sin

A yau Lahadi, kasashen Sin da Honduras, suka sanar da kulla huldar diflomasiyya a tsakaninsu, wanda ke kunshe cikin wata sanarwar hadin gwiwa da bangarorin biyu suka rattabawa hannu, a birnin Beijing. 

Ministan harkokin wajen kasar Sin, Qin Gang da takwaransa na Honduras, Eduardo Reina ne suka rattaba hannu kan sanarwar bayan tattaunawar da suka yi.

  • An Bude Dandalin Tattauna Harkokin Samar Da Ci Gaba Na Kasar Sin

A cewar sanarwar, bisa la’akari da muradu da bukatun al’ummomin Jamhuriyar Jama’ar Kasar Sin da Jamhuriyar Honduras, kasashen biyu sun yanke shawarar amincewa da juna da kuma kulla huldar diflomasiyya a tsakaninsu, wanda zai fara aiki daga yau Lahadi, ranar da aka rattaba hannu kan wannan sanarwa.

Haka kuma, gwamnatocin kasashen biyu sun amince su kulla huldar abota a tsakaninsu bisa ka’idojin mutunta cikakken ‘yanci da iko da yankunansu da kaucewa fito-na-fito da tsoma baki cikin harkokin cikin gidan juna da tabbatar da daidaito a tsakaninsu, da kuma mu’amala cikin zaman lafiya.

Bugu da kari, gwamnatin Honduras ta ce ta amince da kasancewar kasar Sin daya tak a duniya, kuma gwamnatin Jamhuriyar Jama’ar kasar Sin ce halastacciyar gwamnati dake wakiltar baki dayan kasar, kuma Taiwan wani bangare ne na kasar da ba zai iya ballewa ba.

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

Har ila yau, gwamnatin Honduras ta ce za ta yanke huldar diflomasiyya da Taiwan, kuma ba za ta kara kulla wata hulda ko musaya a hukumance tsakaninta da Taiwan ba. (Fa’iza Mustapha)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)
Daga Birnin Sin

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

October 11, 2025
An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

October 11, 2025
Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia
Daga Birnin Sin

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

October 11, 2025
Next Post
NDLEA Ta Cafke Wani Fitaccen Dan Kasuwa Da Hodar Iblis Zuwa Kasar Waje

NDLEA Ta Cafke Wani Fitaccen Dan Kasuwa Da Hodar Iblis Zuwa Kasar Waje

LABARAI MASU NASABA

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

Tarihin Hassan Usman Katsina (1)

October 11, 2025
An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

An Gudanar Da Taron Hadin Kai Na Raya Albarkatun Kasa Tsakanin Sin Da Mozambique

October 11, 2025
Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

Masana Sun Bayyana Yadda Za A Magance Ficewar Kamfanoni Da Masana’antu Daga Nijeriya

October 11, 2025
Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa

Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa

October 11, 2025
Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Maryam Sanda Afuwa Bayan Shafe Shekaru 6 A Gidan Yari

Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Maryam Sanda Afuwa Bayan Shafe Shekaru 6 A Gidan Yari

October 11, 2025
Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

Wakiliyar CMG Ta Zanta Da Farfesa Jeffrey Sachs Na Jami’ar Columbia

October 11, 2025
Li Qiang Ya Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Koriya Ta Arewa

Li Qiang Ya Halarci Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Koriya Ta Arewa

October 11, 2025
Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

Ranar Malamai Ta Duniya: Rashin Kulawa Ke Sa Malamai Barin Aiki

October 11, 2025
Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi

Barin PDP Zuwa Wata Jam’iyyar Alamun Rashin Jarumta Ne – Gwamnan Bauchi

October 11, 2025
Gwamna Aliyu Ya Tsige Hakimai 15 Na Sokoto

A Ba Mu Makamai Don Kare Kanmu – Jama’ar Sakkwato

October 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.