• English
  • Business News
Monday, May 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashi 70% Na Jariran Nijeriya Ba Su Samun Nonon Shayarwa –UNICEF, WHO

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Kashi 70% Na Jariran Nijeriya Ba Su Samun Nonon Shayarwa –UNICEF, WHO
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) da hukumar lafiya ta duniya (WHO) sun ce, sama da yara kashi 70 cikin dari a Nijeriya ba su samun Nonon Shayarwa.

Darakta mai cikakken iko na UNICEF, Catherine Russell da darakta-janar na Tedros Ghebreyesus su ne suka shaida hakan a sanarwar hadin guiwa da suka fitar kan makon Shayarwa ta duniya na 2022, sun kara da cewa rikice-rikicen duniya na kara barazana ga harkokin lafiya da samar da abinci mai gini jiki ga jarirai da yara kanana, kuma shayar da jariri Nonon uwa a farkon rayuwarsa na da matukar muhimmanci fiye da kowani lokaci.

  • CJTF Ta Cafke Wata Mata Kan Safarar Almajirai 2 Da Yarinya A Borno
  • Manyan Kasuwannin Da Aka Fi Samun Goruba A Nijeriya

Kan bikin na wannan shekarar, UNICEF da WHO na kira ga gwamnatoci da su kara himma wajen samar da kudade domin karewa da inganta harkokin shayar da jarirai ta hanyar tsare-tsaren da shirye-shirye, musamman ga iyalan da suke fama da talauci da fatara.

Kungiyoyin sun ce halin da lamarin shayar da jarirai ke ciki a Nijeriya abun damuwa ne matuka don haka ne suka nemi gwamnatocin da kara himma wajen shawo kan matsalolin da ake fama da su wajen shayar da jarirai musamman Nonon uwa zallah.

Wakilinmu ya nakalto cewa matsalolin rayuwa da na tattalin arziki na daga cikin manyan kalubalen da ake fuskanta wajen samun abinci mai inganci da uwa za ta ci don shayar da jariranta, kana hakan na janyo nakasu ga samun abinci mai gina jiki ga yara kanana.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3, Sun Sace 26 A Zamfara

Iyalan Sarkin Da Aka Kama Suna Neman Taimakon Kudin Fanso Shi Miliyan ₦50


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JariraiNijeriyaNnoShayarwaUNICEFWHOYara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan – Budurwa

Next Post

CDD Ta Soki NBC Kan Cin Tarar Trust TV Da Wasu Miliyan 20

Related

Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3, Sun Sace 26 A Zamfara

33 minutes ago
Iyalan Sarkin Da Aka Kama Suna Neman Taimakon Kudin Fanso Shi Miliyan ₦50
Tsaro

Iyalan Sarkin Da Aka Kama Suna Neman Taimakon Kudin Fanso Shi Miliyan ₦50

2 hours ago
Gwamnan Kano Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Tsaro
Tsaro

Gwamnan Kano Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Tsaro

3 hours ago
Akwai Kure A Maganar Gwamna Kan Kulawa Da Masu Rauni – Ƙungiyar Dattawan Zamfara
Tsaro

Akwai Kure A Maganar Gwamna Kan Kulawa Da Masu Rauni – Ƙungiyar Dattawan Zamfara

5 hours ago
Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri
Labarai

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

7 hours ago
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto
Tsaro

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

10 hours ago
Next Post
NBC Ta Ci Tarar Trust TV Tarar Miliyan 5 Kan Yada Ayyukan ‘Yan Bindiga 

CDD Ta Soki NBC Kan Cin Tarar Trust TV Da Wasu Miliyan 20

LABARAI MASU NASABA

Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3, Sun Sace 26 A Zamfara

May 19, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Bisa Daidaito A Afirilu

Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Bisa Daidaito A Afirilu

May 19, 2025
Iyalan Sarkin Da Aka Kama Suna Neman Taimakon Kudin Fanso Shi Miliyan ₦50

Iyalan Sarkin Da Aka Kama Suna Neman Taimakon Kudin Fanso Shi Miliyan ₦50

May 19, 2025
Gwamnan Kano Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Tsaro

Gwamnan Kano Ya Rantsar Da Sabon Kwamishinan Tsaro

May 19, 2025
Akwai Kure A Maganar Gwamna Kan Kulawa Da Masu Rauni – Ƙungiyar Dattawan Zamfara

Akwai Kure A Maganar Gwamna Kan Kulawa Da Masu Rauni – Ƙungiyar Dattawan Zamfara

May 19, 2025
Sarkin Saudiyya Ya Ɗauki Nauyin Falasɗinawa 1,000 Su Sauke Farali

Sarkin Saudiyya Ya Ɗauki Nauyin Falasɗinawa 1,000 Su Sauke Farali

May 19, 2025
Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

Wakilin VOA Haruna Dauda Ya Rasu A Maiduguri

May 19, 2025
Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

May 19, 2025
Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

Sojoji Sun Kashe Na Hannun Daman Bello Turji A Sokoto

May 19, 2025
Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.