ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Manyan Kasuwannin Da Aka Fi Samun Goruba A Nijeriya

by Abubakar Abba
4 years ago
Goruba

Goruba, a turance ana kiranta da Doum palm fruits an kuma hakikance cewa, goruba, ta samu asali ne daga kasar Masar, amma a yanzu ana iya shuka ta a gurare da dama, ciki har da Nijeriya.

Goruba na yin bishiya ne, inda ake tsinkar ‘ya’yanta domin ci, ko kuma a sarrafa ta zuwa wani naucin abinci.

  • Sojoji Sun Cafke ‘Yan Bindiga 7, Sun Kubutar Da Wasu Mutane
  • Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishina Bunkasa Kasuwanci Da Masana’antu Na Jigawa Ya Rasu

Manyan Kasuwannin Da Aka Fi Samun Goruba A Nijeriya:

ADVERTISEMENT

Ana samun goruba a kasuwar Gamboru da ke cikin garin Maiduguri a jihar Borno, inda a wannan kasuwar ake zuwa ana siyenta da yawa domin yin safararta zuwa wasu jihohin kasar nan.

Bugu da kari, akwai kuma wasu manyan kasuwannin a kasar nan da ake yin hadahadar kasuwancin goruba.

LABARAI MASU NASABA

Aure Ba Ya Ruƙuwa Sai Da Sana’a

Dalilin Da Ya Sa Kashi 50 Na Ƙanana Da Matsakaitan Sana’oi Ke Durƙushewa A Nijeriya– FRC

Ana Hada-hadar Kasuwancin Goruba A Wasu kananan Kasuwanni:

A wasu kananan kasuwannin da ke fadin kasar nan, ana yin hada-hadar kasuwancin goruba, domin mutane da dama, ciki har da manyan mutane suna zuwa domin su siya.

Haka su ma yara suna siyen busasshiyar goruba domin ci, wasu kuma yaran na siyenta domin tafiya da ita makaranta don ci ganin cewa tana taimaka musu kamar abinci.

Ana samun goruba a kasuwannin unguwani da ke cikin gari ko kuma a wasu shaguna haka wasu su kan yi tallarta a kan hanya.

A yankin Arewa maso gabas, da ke cikin kasar nan, Allah ya albarkaci yankin da goruba mai yawa.

Goruba na da dandano mai dadi, musamman mutanen da ke zaune a yankunan da ke da zafi, suna yin amfani da goruba, ganin, tana taimaka wa yanayin jikin ‘yan’adam.

Ana Sarrafata Wajen Hada Abinci:

Ana sarrafa goruba wajen hada ta a cikin abinci, ta hanyar saka ta a cikin ruwa ko kuma a cikin ruwan zafi har zuwa wasu ‘yan mintuna, ganin cewa, tana dauke da sinadaran da ke gina jikin ‘yan’adam.

Har ila yau, ana sarrafa goruba wajen hada shayi, haka ana sarrafa goruba wajen yin kayan lemon Kwalba don a samu dandano.

Amfanin Goruba Ga Kiwon Lafiyar ‘Yan’adam:

Masana a fannin kiwon lafiya sun bayyana cewa, goruba na taimaka wa kiwon lafiyar ‘yan’adam, musamman ganin cewa, tana da sinadarin fiber, haka kuma tana taimaka wa wajen rage karfin ciwon suga.

Bugu da kari, busasshiyar goruba na taimaka wa musu fama da ciwon suga da saurin narkar da abincin da mutun ya ci, haka tana dauke da sinadarin carbohydrate da kuma bitamins B.

Har ila yau, masu ilimi a fannin kiwon lafiya sun yi ittafakin cewa, goruba na taimaka wa wajen kara bunkasa aikin kwakwalwar ’yan’adam.

Goruba dai, na girma a jikin bishiya inda wasu ki ciro danyarta don su busar da ita, wasu kuma ke barinta a jikin bishiyar sai ta bushe da kanta kafin su cire ta.

Goruba
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Aure Ba Ya Ruƙuwa Sai Da Sana’a
Labarai

Aure Ba Ya Ruƙuwa Sai Da Sana’a

January 24, 2026
Dalilin Da Ya Sa Kashi 50 Na Ƙanana Da Matsakaitan Sana’oi Ke Durƙushewa A Nijeriya– FRC
Sana'a Sa'a

Dalilin Da Ya Sa Kashi 50 Na Ƙanana Da Matsakaitan Sana’oi Ke Durƙushewa A Nijeriya– FRC

August 3, 2025
Sana’ar Hada Sabulun Aloe Vera
Sana'a Sa'a

Sana’ar Hada Sabulun Aloe Vera

February 1, 2025
Next Post
Yadda Hare-Haren ‘Yan Bindiga Suka Shafi Rayuwar Al’umma A Kagara – Rahoto

Yadda Hare-Haren ‘Yan Bindiga Suka Shafi Rayuwar Al'umma A Kagara – Rahoto

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.