• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Labarai
0
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Fadar Shugaban Kasar ta yi Allah wadai da shekaru da dama da aka shafe ana tafka ta’asa da rashin amfani da kadarorin kasar a ciki da wajen iyakokin kasar, lamarin da ke janyo asarar kudaden shiga da ke kawo cikas ga ci gaban tattalin arziki.

Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ne ya bayyana hakan jiya a wajen taron kula da dukiyar al’umma a Abuja.

  • Blinken: Idan Ba Ka Da Karfi, Za A Cinye Ka
  • Mun Hana Kai Wa ‘Yan Bindiga Burodi Ba Hana Sayarwa Ko Gasawa Ba – Dauda

Shettima ya ce an kama manyan motoci 45 dauke da masara a lokacin da suke kan hanyarsu ta zuwa kasashen makwabta da tsakar daren ranar Lahadi.

Ya ce, “A cikin dare uku da suka wuce, an kama manyan motoci 45 na masara ana jigilar su zuwa kasashe makwabta. Kawai a cikin Kauyen Ilela, akwai hanyoyin fasa kwauri guda 32. Kuma a lokacin da aka kama wadannan kayan abinci, farashin masara ya fadi da Naira 10,000. Wato ana sayar da ita Naira Naira 60,000 ta sakko zuwa Naira 50,000.

“Don haka, akwai wadanda ke da aniyar yi wa al’ummarmu zagon kasa, amma wannan lokaci ne da ya kamata mu hada kai zuwa wata kungiya mai zaman kanta. Dole ne mu tsaya mu yi wa kasa aiki. A yanzu mun wuce batun siyasa, magana ake ta a tsaya a fuskanci gwamnati.

Labarai Masu Nasaba

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

“Abin takaicin shi ne, har yanzu wasu daga cikin ‘yan kasarmu sun tsunduma a cikin salon siyasa. Su ne masu aikata ta’addanci, suna ba da shawarar cewa Najeriya ta bi irin hanyar da Lebanon ke kai. Amma hakan ba za ta yiwu ba, domin Nijeriya ta fi karfin haka, kuma da sannu za a shawo kan lamarin.”

A cewar Shettima, maimakon su jira har zuwa 2027, ‘yan siyasa masu ra’ayin rikau wadanda ba za su iya samun madafun iko ta hanyar katin zabe ba, sun gwammace su jefa kasar nan cikin halin rashin tabbas.

Mataimakin shugaban kasar ya amince cewa ‘yan Nijeriya na fuskantar kalubale, ya kuma bukaci a yi hakuri, domin ya bayyana kwarin gwiwar cewa nan ba da dadewa ba al’amura za su canja.

Shettima, who represented Tinubu at the ebent, hinted at plans by the present administration to create millions of jobs by unlocking the balue of Nigeria’s bast public assets to optimize and double the country’s Gross Domestic Product (GDP).

Shettima, wanda ya wakilci Tinubu a wajen taron, ya yi ishara da tsare-tsare da gwamnati mai ci ke yi na samar da miliyoyin ayyukan yi ta hanyar bude dimbin kadarorin al’ummar Nijeriya don ingantawa tare da ninka arzikin kasa (GDP).

Ya ce tare da farfado da tattalin arziki a matsayin babban abin da ta sa a gaba, gwamnatin tarayya na da burin tara akalla Dala biliyan 10 domin kara kudin musayar kudaden waje wanda hakan kuma zai daidaita darajar Naira.

Ministan kudin ya ba da tabbacin cewa yayin da ake sakin ton 42,000 na hatsi iri-iri tare da ton 60,000 nan gaba kadan, a wani mataki na dakile hauhawar farashin kayan abinci, farashin kayan abinci zai ragu a watanni masu zuwa sakamakon ayyuka da manufofin gwamnati.

An shirya taron ne domin tsara dabarun sarrafa dukiyoyi da albarkatun kasa yadda ya kamata domin inganta jin dadin al’ummarta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Matsayar Sin Game Da Burin Wanzar Da Zaman Lafiya A Duniya

Next Post

Yadda Zaki Ya Halaka Mai Ba Shi Abinci Har Lahira

Related

Labarai

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

6 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

6 hours ago
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

9 hours ago
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya
Ra'ayi Riga

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

12 hours ago
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas
Labarai

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

14 hours ago
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

16 hours ago
Next Post
Yadda Zaki Ya Halaka Mai Ba Shi Abinci Har Lahira

Yadda Zaki Ya Halaka Mai Ba Shi Abinci Har Lahira

LABARAI MASU NASABA

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

August 24, 2025
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

August 24, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

August 24, 2025
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.