ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Shettima

Fadar Shugaban Kasar ta yi Allah wadai da shekaru da dama da aka shafe ana tafka ta’asa da rashin amfani da kadarorin kasar a ciki da wajen iyakokin kasar, lamarin da ke janyo asarar kudaden shiga da ke kawo cikas ga ci gaban tattalin arziki.

Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ne ya bayyana hakan jiya a wajen taron kula da dukiyar al’umma a Abuja.

  • Blinken: Idan Ba Ka Da Karfi, Za A Cinye Ka
  • Mun Hana Kai Wa ‘Yan Bindiga Burodi Ba Hana Sayarwa Ko Gasawa Ba – Dauda

Shettima ya ce an kama manyan motoci 45 dauke da masara a lokacin da suke kan hanyarsu ta zuwa kasashen makwabta da tsakar daren ranar Lahadi.

ADVERTISEMENT

Ya ce, “A cikin dare uku da suka wuce, an kama manyan motoci 45 na masara ana jigilar su zuwa kasashe makwabta. Kawai a cikin Kauyen Ilela, akwai hanyoyin fasa kwauri guda 32. Kuma a lokacin da aka kama wadannan kayan abinci, farashin masara ya fadi da Naira 10,000. Wato ana sayar da ita Naira Naira 60,000 ta sakko zuwa Naira 50,000.

“Don haka, akwai wadanda ke da aniyar yi wa al’ummarmu zagon kasa, amma wannan lokaci ne da ya kamata mu hada kai zuwa wata kungiya mai zaman kanta. Dole ne mu tsaya mu yi wa kasa aiki. A yanzu mun wuce batun siyasa, magana ake ta a tsaya a fuskanci gwamnati.

LABARAI MASU NASABA

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

“Abin takaicin shi ne, har yanzu wasu daga cikin ‘yan kasarmu sun tsunduma a cikin salon siyasa. Su ne masu aikata ta’addanci, suna ba da shawarar cewa Najeriya ta bi irin hanyar da Lebanon ke kai. Amma hakan ba za ta yiwu ba, domin Nijeriya ta fi karfin haka, kuma da sannu za a shawo kan lamarin.”

A cewar Shettima, maimakon su jira har zuwa 2027, ‘yan siyasa masu ra’ayin rikau wadanda ba za su iya samun madafun iko ta hanyar katin zabe ba, sun gwammace su jefa kasar nan cikin halin rashin tabbas.

Mataimakin shugaban kasar ya amince cewa ‘yan Nijeriya na fuskantar kalubale, ya kuma bukaci a yi hakuri, domin ya bayyana kwarin gwiwar cewa nan ba da dadewa ba al’amura za su canja.

Shettima, who represented Tinubu at the ebent, hinted at plans by the present administration to create millions of jobs by unlocking the balue of Nigeria’s bast public assets to optimize and double the country’s Gross Domestic Product (GDP).

Shettima, wanda ya wakilci Tinubu a wajen taron, ya yi ishara da tsare-tsare da gwamnati mai ci ke yi na samar da miliyoyin ayyukan yi ta hanyar bude dimbin kadarorin al’ummar Nijeriya don ingantawa tare da ninka arzikin kasa (GDP).

Ya ce tare da farfado da tattalin arziki a matsayin babban abin da ta sa a gaba, gwamnatin tarayya na da burin tara akalla Dala biliyan 10 domin kara kudin musayar kudaden waje wanda hakan kuma zai daidaita darajar Naira.

Ministan kudin ya ba da tabbacin cewa yayin da ake sakin ton 42,000 na hatsi iri-iri tare da ton 60,000 nan gaba kadan, a wani mataki na dakile hauhawar farashin kayan abinci, farashin kayan abinci zai ragu a watanni masu zuwa sakamakon ayyuka da manufofin gwamnati.

An shirya taron ne domin tsara dabarun sarrafa dukiyoyi da albarkatun kasa yadda ya kamata domin inganta jin dadin al’ummarta.

Shettima
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Next Post
Yadda Zaki Ya Halaka Mai Ba Shi Abinci Har Lahira

Yadda Zaki Ya Halaka Mai Ba Shi Abinci Har Lahira

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.