• English
  • Business News
Thursday, June 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kirisimeti: Gwamnatin Bauchi Ta Raba Kayan Abincin Miliyan 145 Ga Kiristoci 

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Kirisimeti: Gwamnatin Bauchi Ta Raba Kayan Abincin Miliyan 145 Ga Kiristoci 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Bauchi ta raba shanu, raguna da kuma kayan abinci na sama da Naira miliyan 145 ga kiristoci da ke jihar don gudanar da shagulan bikin Kirisimeti cikin annashuwa da walwala.

Shugaban kwamitin rabon kayan kuma mai bai wa gwamnan jihar shawara kan harkokin ma’aikata, Mista Abdon Dalla Gin, ne ya shaida hakan ga manema labarai yayin kaddamar da rabon a ranar Juma’a.

  • An Gurfanar Da Mutum 8 A Kotu Kan Zargin Cire Sassan Jikin Mutum A Ogun
  • LEADERSHIP Ta Kaddamar Da Mujallar Golf

Ya ce, “Wannan tallafi da gwamnati ta ke bayarwa ga al’ummar kirista lokacin bukukuwa ba farau ba ne, abu ne da ta saba a kowace shekara domin kyautata wa al’ummarta don su kasance cikin walwala yayin bukukuwa.”

Abdon ya yaba wa gwamna Bala Muhammad bisa wannan karamci tare da yin adalci wa kowane bangare na al’ummar jihar.

Haka nan shugaban kwamitin ya ce sun yi tsari mai kyau yayin rabon ta yadda dukkan bangarorin kungiyoyi da majami’u da suke jihar za su amfana da tallafin ba tare da nuna wariya ga kowane bangare ba.

Labarai Masu Nasaba

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

Kana ya ba da tabbacin cewa kiristocin Jihar Bauchi za su ci gaba da mara wa gwamnatin wajen ganin sun ci gaba da cin gajiyar romon Dimokaradiyya.

Wasu daga cikin wakilan kungiyoyi da Majami’u da suka karbi tallafin sun yi godiya ga gwamnan jihar, bisa tallafa musu da yake don samun sauki wajen gudanar da bukukuwan kirsimeti kowace shekara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiKayan AbinciKiristociKirsimetiTallafi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Baje Kolin Zuba Jari Ya Nuna Amincewar Duniya Game Da Farfadowar Tattalin Arzikin Kasar Sin

Next Post

Hadin Gwiwar Afirka Da Sin Hadin Gwiwa Ce Ta Sada Zumunta A Tsakanin ’Yan Uwa

Related

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

2 minutes ago
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji
Manyan Labarai

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

2 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara
Manyan Labarai

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

5 hours ago
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

12 hours ago
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu
Manyan Labarai

Kano Ta Ayyana Ranar Alhamis Hutu Domin Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

22 hours ago
Sojoji
Manyan Labarai

DHQ Za Ta Tura Dakaru Na Musamman 800 Yankunan Da Ke Fama Da Rashin Tsaro – CDS

1 day ago
Next Post
Hadin Gwiwar Afirka Da Sin Hadin Gwiwa Ce Ta Sada Zumunta A Tsakanin ’Yan Uwa

Hadin Gwiwar Afirka Da Sin Hadin Gwiwa Ce Ta Sada Zumunta A Tsakanin ’Yan Uwa

LABARAI MASU NASABA

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

Kashim Shettima Ya Tafi Habasha Ziyarar Aiki

June 26, 2025
Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

Afirka CDC Ta Yaba Da Hadin Gwiwa Kan Kiwon Lafiya Da Kasar Sin

June 26, 2025
Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

Sabbin Dokokin Haraji Za Su Fara Aiki A Janairun 2026 — Adedeji

June 26, 2025
An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

An Watsa Shirin Talabijin Mai Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” A Italiya

June 26, 2025
Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…

June 26, 2025
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

June 26, 2025
Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

June 26, 2025
Kawayen amarya

Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yan Bindiga Sun Ƙwace Iko Da Jagorancin Ƙaramar Hukuma A Katsina

June 26, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da ‘Yan Bindiga Ta Ci Rayuka Da Dama A Jihar Neja

June 26, 2025
Tinubu

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

June 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.