• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Kin San… Sirrikan Nuna Soyayya Ga Miji?

by Sulaiman, CGTN Hausa and Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Uwargida Sarautar Mata
0
Ko Kin San… Sirrikan Nuna Soyayya Ga Miji?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkan mu da sake haduwa daku a wannan makon a cikin shirin na mu mai farin jini da albarka na Ko Kin San.

A yau shafin na mu zai yi magana ne akan yadda wasu mata suka dauki kansu da cewa wai su sun girmi yin soyayya.

 

Wai sun girma ba a soyayya:

Yanzu dai bari na fara da ke uwargida; Ya kamata ki saurari duk nasihohin da zan miki, ki gode wa Allah wurin yin amfani da baiwar da ya yi miki, na kasancewa uwargida, wato komai dai yana hannunki ne har da shi kansa maigidan naki, a daidai wannan gabar in ka ji mace tana kukan yadda sitiyarin maigidan ya yi karfi, har ta kai ga cewa ba ta iya juyawa, to ta binciki kanta.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

 

Hakika Allah S.W.T yana cewa:

“An kawata wa mutane son ababan sha’awa daga mata”.

Asali ke abar sha’awa ce ko kin yi ado ko ba ki yi ba, to me zai sa ba za ki yi adon domin ki karkato da hankalin maigidanki zuwa gare ki ba. Wasu matan su kan kalli wasan kwaikwayon Indiya sai su rika sha’awar yadda maza suke ma’amalla da matansu, wasu kuma wasu kuma wasan kwaikwayon Hausa suke kallo, to amma akwai wani abin lura, shi ne, shin mu a wannan matattarar tamu, mace ta kan kure adaka ta sha turare ga lalle yana daukar hankali, ta saka kayan da za su rika fizgar hankalin mai kallo don kawai ta yi rawa a gaban maigidanta ta tayar masa da sha’awarsa ya ji yana bukatarta.

Mai yuwuwa wani ya ce wannan al’adar Yahudu da Nasara ce, ko ita matar malam Bahaushe ta ce haba wannan ai sai yara mu mun girma ko ta ce sai kuma a ganki tsofai-tsofai da ke ga yara sun isa aure kina yi wa maigida rawa to amma kuma tana bukatar soyayyarsa.

Asshaikh Nasiruddeen Al’Albani RH ya fitar da wata fatawa a cikin majallar (Mujallatul Asaalah 8/ 74) yake cewa rawar da mace za ta yi a gaban maigidanta rawa kawai da aka saba ba wai na gaban jama’a ba (ba wai a wasan kwaikwayo da wuraren bukukuwa ba), kuma ba koyo ta yi masamman don ta rika yi ana gani ba, wannan ko da za ta motsa sha’awar maigida babu wani nassi da ya haramta, amma da sharadin cewa daga ita sai maigidanta kawai.

An tambayi malam cewa: To in ta saka irin kayan da masu rawa a wasannin kwaikwayo suke sakawa tsaya a gaban mijinta, ashe wannan ba koyi da su take yi ba, kuma da nuna kauna ga abin da suke yi, sai ya ce “Wannan halas ne matukar a tsakankanin ma’auratan ne, kuma ba wani ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Saka Ya Saka Murmushi A Fuskar Magoya Bayan Arsenal

Next Post

Ambaliya: Gwamna Dauda Lawal Ya Nuna Alhini Da Mika Jaje Ga Al’ummar Gummi

Related

Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?
Uwargida Sarautar Mata

Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

7 days ago
aure
Uwargida Sarautar Mata

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

2 months ago
Ki Bar Auna Yadda Mijinki Yake Miki Da Yadda Wani Yake Wa Matarsa
Uwargida Sarautar Mata

Ki Bar Auna Yadda Mijinki Yake Miki Da Yadda Wani Yake Wa Matarsa

2 months ago
Ko Kin San… Yadda Ake Magance Cutar Sanyi Ga Ma’aurata (Infection)
Uwargida Sarautar Mata

Ko Kin San… Yadda Ake Magance Cutar Sanyi Ga Ma’aurata (Infection)

2 months ago
Wasu Abubuwa Da Ke Sa Maza Hana Mata Fita Unguwa (Uwargida)
Uwargida Sarautar Mata

Kula Da Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi

3 months ago
aure
Uwargida Sarautar Mata

Kar Ki Bari Naman Sallah Ya Kashe Miki Aure Yar’uwa

3 months ago
Next Post
Ambaliya: Gwamna Dauda Lawal Ya Nuna Alhini Da Mika Jaje Ga Al’ummar Gummi

Ambaliya: Gwamna Dauda Lawal Ya Nuna Alhini Da Mika Jaje Ga Al'ummar Gummi

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

September 18, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

September 18, 2025
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

September 18, 2025
Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

September 18, 2025
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

September 18, 2025
NNPP

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

September 18, 2025
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.