• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Lamine Yamal Zai Gaji Messi A Barcelona?

by Abubakar Sulaiman and Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
Ko Lamine Yamal Zai Gaji Messi A Barcelona?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kawo yanzu ana ganin a Nahiyar Turai da duniya baki daya babu matashin dan wasa kamar Lamine Yamal, dan wasan Barcelona wanda tauraruwarsa ta haska a gasar cin kofin Nahiyar Turai da kasar Spaniya ta lashe.

 

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta tabbatar da cewa dan wasa Lamine Yamal zai saka riga mai lamba 19 a kakar wasa ta 2024 zuwa 2025 a kungiyar, lambar da Patrick Kluibert da Leo Messi da Sergio Aguero suka yi amfani da ita a baya.

  • Wa Zai Lashe Ballon d’Or Na Bana?
  • Bach Ya Gode Wa CMG Bisa Kyakkyawar Shirin Da Ya Yi Don Watsa Wasannin Olympics

Dan wasan zai bi sawun fitattun ‘yan kwallon kungiyar da suka taka rawar gani a Barcelona, kuma lambar da ya yi amfani da ita kenan a gasar Euro 2024 a tawagar Sifaniya.

 

Labarai Masu Nasaba

Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

Sifaniya, wadda ta lashe gasar Euro 2024 ta dauki kofi na hudu jimilla, babu wadda ta dauki kofin da yawa kamarta, kuma Yamal ne matashin da ya yi fice a wasannin da aka yi a Jamus.

 

Dan wasa Bitor Rogue ne ya saka lamba 19 a bara a Barcelona, kuma lamba ce da matasa da yawa da fitattun da suka yi amfani da ita tun daga 1995.

 

Jerin wadanda suka yi amfani da lamba 19 a Barcelona:

 

Lluís Carreras (1995/96) – Juan Antonio Pizzi (1996-98) Patrick Kluibert (1998/99) Dani Garcia Lara (1999-03)  Fernando Nabarro (2004/05) Leo Messi (2005-08) Madwell (2009-12) Martín Montoya (2012/13) Ibrahim Afellay (2013/14) Sandro Ramírez (2015/16) Lucas Digne (2016-18) Munir El Haddadi (2018) Kebin-Prince Boateng (2019) Carles Aleñá (2019) Martin Braithwaite (2020) Matheus Fernandes (2020/21) Kun Aguero (2021) Ferran Torres (2022)  Franck Kessie (2022/23) Bitor Rokue, (2023/24).

 

Lamine ya cika shekara 17 da haihuwa ranar 13 ga watan Yulin 2024, ya saka riga mai lamba 27 a bara a Barcelona kuma a karkashin koci, Dabi Hernandez a kakar wasa ta 2023 zuwa 2024 ya buga wasa 50, inda Ilkay Gündoğan ne kan gaba a yawan yi wa kungiyar wasanni a bara inda ya yi wasanni 51.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EuroOlympicsUEFA
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ribar Masana’antun Sin Ta Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Shidan Farkon Bana

Next Post

Karewar Basira A Wakokin Soyayya Ta Sa Na Daina Yin Su – Mahmud Nagudu

Related

Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa
Wasanni

Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

17 minutes ago
Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?
Wasanni

Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

32 minutes ago
Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack
Wasanni

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

2 days ago
Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 
Wasanni

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

5 days ago
Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein
Wasanni

Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein

5 days ago
Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana
Wasanni

Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana

7 days ago
Next Post
Karewar Basira A Wakokin Soyayya Ta Sa Na Daina Yin Su – Mahmud Nagudu

Karewar Basira A Wakokin Soyayya Ta Sa Na Daina Yin Su - Mahmud Nagudu

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

September 14, 2025
Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

Sama Da Fam Biliyan Uku Aka Kashe A Firimiyar Ingila Wajen Sayen Ƴan Wasa

September 14, 2025
Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

Me Ya Sa Bayern Liverkusen Ta Kori Erik Ten Hag Bayan Wasanni Biyu?

September 14, 2025
An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

September 14, 2025
Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

September 14, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Wani Sojan Gona Ɗauke Da Bindiga A Katsina

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

September 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

September 14, 2025
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

September 14, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.