• English
  • Business News
Monday, July 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Lamine Yamal Zai Gaji Messi A Barcelona?

by Abubakar Sulaiman and Abba Ibrahim Wada
11 months ago
in Wasanni
0
Ko Lamine Yamal Zai Gaji Messi A Barcelona?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kawo yanzu ana ganin a Nahiyar Turai da duniya baki daya babu matashin dan wasa kamar Lamine Yamal, dan wasan Barcelona wanda tauraruwarsa ta haska a gasar cin kofin Nahiyar Turai da kasar Spaniya ta lashe.

 

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta tabbatar da cewa dan wasa Lamine Yamal zai saka riga mai lamba 19 a kakar wasa ta 2024 zuwa 2025 a kungiyar, lambar da Patrick Kluibert da Leo Messi da Sergio Aguero suka yi amfani da ita a baya.

  • Wa Zai Lashe Ballon d’Or Na Bana?
  • Bach Ya Gode Wa CMG Bisa Kyakkyawar Shirin Da Ya Yi Don Watsa Wasannin Olympics

Dan wasan zai bi sawun fitattun ‘yan kwallon kungiyar da suka taka rawar gani a Barcelona, kuma lambar da ya yi amfani da ita kenan a gasar Euro 2024 a tawagar Sifaniya.

 

Labarai Masu Nasaba

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

Sifaniya, wadda ta lashe gasar Euro 2024 ta dauki kofi na hudu jimilla, babu wadda ta dauki kofin da yawa kamarta, kuma Yamal ne matashin da ya yi fice a wasannin da aka yi a Jamus.

 

Dan wasa Bitor Rogue ne ya saka lamba 19 a bara a Barcelona, kuma lamba ce da matasa da yawa da fitattun da suka yi amfani da ita tun daga 1995.

 

Jerin wadanda suka yi amfani da lamba 19 a Barcelona:

 

Lluís Carreras (1995/96) – Juan Antonio Pizzi (1996-98) Patrick Kluibert (1998/99) Dani Garcia Lara (1999-03)  Fernando Nabarro (2004/05) Leo Messi (2005-08) Madwell (2009-12) Martín Montoya (2012/13) Ibrahim Afellay (2013/14) Sandro Ramírez (2015/16) Lucas Digne (2016-18) Munir El Haddadi (2018) Kebin-Prince Boateng (2019) Carles Aleñá (2019) Martin Braithwaite (2020) Matheus Fernandes (2020/21) Kun Aguero (2021) Ferran Torres (2022)  Franck Kessie (2022/23) Bitor Rokue, (2023/24).

 

Lamine ya cika shekara 17 da haihuwa ranar 13 ga watan Yulin 2024, ya saka riga mai lamba 27 a bara a Barcelona kuma a karkashin koci, Dabi Hernandez a kakar wasa ta 2023 zuwa 2024 ya buga wasa 50, inda Ilkay Gündoğan ne kan gaba a yawan yi wa kungiyar wasanni a bara inda ya yi wasanni 51.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EuroOlympicsUEFA
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ribar Masana’antun Sin Ta Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Shidan Farkon Bana

Next Post

Karewar Basira A Wakokin Soyayya Ta Sa Na Daina Yin Su – Mahmud Nagudu

Related

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

3 hours ago
Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad
Wasanni

Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

11 hours ago
Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final
Wasanni

Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final

15 hours ago
Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund
Wasanni

Chelsea Ta Kammala Ɗaukar Jamie Gittens Daga Borussia Dortmund

16 hours ago
Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford
Wasanni

Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford

17 hours ago
Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata
Wasanni

Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata

18 hours ago
Next Post
Karewar Basira A Wakokin Soyayya Ta Sa Na Daina Yin Su – Mahmud Nagudu

Karewar Basira A Wakokin Soyayya Ta Sa Na Daina Yin Su - Mahmud Nagudu

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

July 6, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

July 6, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

July 6, 2025
Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya Buƙaci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi Yaƙi Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya Ɗaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.