• English
  • Business News
Wednesday, August 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kofin Duniya: FIFA Ta Fitar Da Yadda Za A Samu Gurbin Zuwa Amurka

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
8 months ago
in Wasanni
0
Kofin Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kasashen Nahiyar Turai za su san takwarkoinsu da za su fafata neman shiga gasar Kofin Duniya ta 2026 da su a cikin wannan satin a birnin Zurich na kasar Switzerland wanda kuma haka ne zai bayar da damar fara buga wasannin neman cancanta.

Kasashen Turai 16 ne za su samu gurbi a gasar wadda aka fadada zuwa kasashe 48 da za a yi a Amurka da Canada da kuma Medico bayan da aka sauya tsarin yadda ake neman gurbin Nahiyar Turan, an kara yawan rukunai, sannan an yi kanana sama da na baya.

  • Minista Da Darakta Janar Na VON Sun Yi Alhinin Rasuwar Babbar ‘Yar Jarida, Rafat Salami
  • An Yi Bikin Nuna Fina-Finai Da Shirye-Shiryen Telabijin Na Habasha Da Sin

Za a samar da rukunai 12 da za su yi wasannin neman gurbi. Kununai shida za su kasance da kasashe hudu, yayin da sauran shidan za su zama suna da biyar-biyar kuma tawagogin za su fafata da juna gida da wajen kamar yadda aka saba.

Duk tawagar da ta yi ta daya a kowanne rukuni za ta zama ta samu tikitin Kofin Duniyan, yayin da na biyu za su buga wasannin neman cike gurbi sannan kuma har ila yau za a dauki kasashe hudu cikin 16 da za su yi wasan neman gurbi a gasar.

Ko wanne rukuni zai kasance da tawagar guda daga cikin kowacce tukunya hudu. Rukunai shidan za su zama suna da tawaga guda daga tukunya ta biyar. Akwai iyaka ta wacce tawaga ce za ta kasance a kowanne rukuni, da kuma wanda za ta fafata da shi.

Labarai Masu Nasaba

Sadiq Umar Da Bello El-Rufai Sun Sayi Ƙungiyar Rancher Bees FC Ta Kaduna

Man United Sun Kammala Sayen Benjamin Sesko Daga RB Leipzig

Za a fitar da tawagogin bisa tsarin tukwanen da ke da akwai, sai an fara da tawagogin tukunyar farko sannan ta biyu har zuwa ta karshe kamar yadda yake a tsare a yadda ake raba jadawalin gasar cin kofin na duniya.

Tukunya 1: Spain, Germany, Pkotugal, France, Italy, Netherlands, Denmark, Croatia, England, Belgium, Switzerland, Austria. Tukunya 2: Ukraine, Sweden, Turkey, WALES, Hungary, Serbia, Poland, Greece, Romania, Slodaakia, Czech Republic, Nkoway.

Tukunya 3: SCOTLAND, Slodaenia, Republic of Ireland, Albania, Nkoth Macedonia, Gekogia, Finland, Iceland, NKOTHERN IRELAND, Montenegro, Bosnia-Herzegodaina, Israel Tukunya 4: Bulgaria, Ludembourg, Kosodao, Belarus, Armenia, Kazakhstan,

Azerbaijan, Estonia, Cyprus, Faroe Islands, Latdaia, Lithuania Tukunya 5: Moldodaa, Malta, Andkora, Gibraltar, Liechtenstein, San Marino

 

Su wane ne za su kasance cikin rukunin tawaga hudu?

Tawagogi hudu da suka je wasan kusa da karshe a watan Maris za su tafi rukuni dai-dai na neman gurbin gasar Kofin Duniya daga rukunin A zuwa F kuma wannan saboda an buga wasannin ne a watan Yuni, ba kuma a samu damar wasannin share fagen kofin Duniya a lokacin ba.

An dai raba jadawalin ne a gabanin fara wasannin, wadanda suka je wasan kusa da karshen za su zama kamar masu rikon wuri ne, misali kamar gwarzuwar gasar Faransa za ta samu rukuni sai Croatia itama da kuma sauran kungiyoyi biyun karshe.

 

Shin akwai wani haramci a gasar?

Saboda dalilai irin na siyasa, Ukraine da Belarus ba za su kasance a rukuni guda ba, kazalika Gibraltar da Sifaniya. Dole sai an raba Kosodao da Serbia da kuma Bosnia-Herzegodaina daga rukuni daya domin kaucewa rikicin siyasa.

Yanayin gari ka iya zama wani dalilin shi ma, saboda yiwuwar sanyi Estonia da kuma wasu kasashe biyu ne za su iya zama a rukuni daya da suka hada da Faroe Islands, Finland, Iceland, Latdaia, Lithuania da Nkoway.

Ba za a hada Iceland da tsibirin Fkooes wuri guda ba saboda ana musu kallon kasashe biyu da yanayinsu ke da hadari. Sannan akwai kuma yanayi na yankunan da kasashe suka fito, kamar Kazakhstan da Azerbaijan da kuma Iceland ba za su hadu da juna ba saboda nisan da ke da shi na tafiya zuwa Turai.

 

Yaushe ne za a fara wasannin?

Za a yi wasannin ne guda 10 yayin hutun kasashe da za a samu sau biyar kuma za a yi hutun ne a tsakanin 21 zuwa 25 ga watan Maris, sai 6 zuwa 10 ga watan Yuni, akwai 4 zuwa 9 ga watan 14 ga watan Oktoba sai kuma 13 zuwa 18 ga watan Nuwambar shekara mai zuwa.

Babu wata tawaga da za ta buga wasanni a duka wadannan lokutan hutu saboda wasanni bakwai kawai aka amince a yi sannan wasu tawagogin za su fara a watan Maris wasu kuma a Yuni, amma tawagogin da za a raba a rukunai hudu sai a watan Satumba za su fara nasu wasannin.

Wasannin cike gurbi kuma za a yi su ne a tsakanin 26 zuwa 31 ga watan Maris din 2026.

 

Yaushe za a yi Kofin Duniya?

Za a fara Kofin Duniya a ranar 11 ga watan Yuni a birnin Medico za a kuma a kammala a ranar 19 ga watan Yuli a birnin New Jersey kuma an fadada gasar zuwa kasashe 48 daga 32, kuma za a kwashe kwana 39 ana gudanar da gasar.

Sabon tsarin zai hada da rukuni 12 da yake dauke da tawagogi hudu ciki, kuma tawagogi 32 da za su yi saura za su je matakin sili daya kwale.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Trump Ya Gana Da Shugaban TikTok

Next Post

Me Ficewar Kasashen Sahel Daga Ecowas Ke Nufi?

Related

Sadiq Umar Da Bello El-Rufai Sun Sayi Ƙungiyar Rancher Bees FC Ta Kaduna
Wasanni

Sadiq Umar Da Bello El-Rufai Sun Sayi Ƙungiyar Rancher Bees FC Ta Kaduna

16 hours ago
Man United Sun Kammala Sayen Benjamin Sesko Daga RB Leipzig
Wasanni

Man United Sun Kammala Sayen Benjamin Sesko Daga RB Leipzig

3 days ago
Ina Fatan Taka Inda Yayana Ya Taka A Fagen Ƙwallon Ƙafa A Duniya -Jobe Bellingham
Wasanni

Ina Fatan Taka Inda Yayana Ya Taka A Fagen Ƙwallon Ƙafa A Duniya -Jobe Bellingham

4 days ago
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace
Wasanni

Jerin Ƴan Wasa Mata Da Suka Samu Kyautar Dala 100,000 Daga Gwamnatin Nijeriya

4 days ago
UEFA Ta Ci Tarar Lamine Yamal Da Lewandowski Kan Karya Dokar Shan Ƙwayar Ƙara Kuzari
Wasanni

UEFA Ta Ci Tarar Lamine Yamal Da Lewandowski Kan Karya Dokar Shan Ƙwayar Ƙara Kuzari

4 days ago
Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 
Wasanni

Barcelona Ta Tube Ter Stergen Daga Mukaminsa Na Kaftin Din Kungiyar 

5 days ago
Next Post
Me Ficewar Kasashen Sahel Daga Ecowas Ke Nufi?

Me Ficewar Kasashen Sahel Daga Ecowas Ke Nufi?

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Fara Bincike Kan Rasuwar Wani Dan NYSC A Bauchi

August 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan Duk Wani Mataki Na Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

Sin Na Goyon Bayan Duk Wani Mataki Na Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

August 12, 2025
EFCC Ta Bayar Da Belin Tambuwal, Ta Yi Allah-wadai Da Zargin Da Jam’iyar ADC Ta Yi

EFCC Ta Bayar Da Belin Tambuwal, Ta Yi Allah-wadai Da Zargin Da Jam’iyar ADC Ta Yi

August 12, 2025
Babu Neman Afuwa Kan Nuna Goyan Bayan Tinubu Da Na Yi – Soludo

Babu Neman Afuwa Kan Nuna Goyan Bayan Tinubu Da Na Yi – Soludo

August 12, 2025
Ilimin Fasahar Zamani Dama Ce Ta Samun Kyakkyawar Makoma A Afrika

Ilimin Fasahar Zamani Dama Ce Ta Samun Kyakkyawar Makoma A Afrika

August 12, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci Sun Kashe Wani Mutum Da Jikkata Wasu Da Dama A Sokoto

August 12, 2025
Sin Ta Ware Yuan Miliyan 170 Domin Ayyukan Tallafi Ga Sassan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

Sin Ta Ware Yuan Miliyan 170 Domin Ayyukan Tallafi Ga Sassan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

August 12, 2025
Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 

Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 

August 12, 2025
Xi: Sin Da Brazil Na Iya Zama Misalin Hadin Kai Da Dogaro Da Kai Ga Kasashe Masu Tasowa

Xi: Sin Da Brazil Na Iya Zama Misalin Hadin Kai Da Dogaro Da Kai Ga Kasashe Masu Tasowa

August 12, 2025
Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372

Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372

August 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.