ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Ɗaure Wani Mutum Kan Zargin Cin Mutuncin Limami A Kano

by Naziru Adam Ibrahim
1 year ago
Kotu

Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Kofar Kudu a Jihar Kano, ta bayar da umarnin tsare wani Malam Nasiru Mukhtar, bisa zargin cin zarafin Limamin wani Masallaci da ke Tudun wada. 

Ana zargin Mukhtar da shiga Masallacin tare da kai wa Limamin Malam Murtala Sulaiman, hari yayin da yake shirin jan sallar Asuba, a ranar 22 ga watan Oktoba, 2024.

Rahotanni sun bayyana cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 5 na Asuba, inda Mukhtar ya shiga Masallacin tare shaƙe Limamin.

ADVERTISEMENT

Kazalika, ya kama shi da damɓe da yayyaga rigarsa, sannan ya lalata na’urar amsa kuwwar limamin, lamarin da ya sa shi kai rahoto ga rundunar ‘yansandan Jihar Kano.

Rundunar ‘yansandan ta shaida cewa tuhumar da ake yi wa Mukhtar, ta yi daidai da sashe na 165 da 166 na kundin laifuka na jihar.

LABARAI MASU NASABA

Ana Zargin Amarya Da Hallaka Mijinta Har Lahira A Katsina

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

Amma wanda ake tuhumar ya musanta laifin lokacin da lauyan mai shigar da ƙara Aliyu Abidin, ya karanta masa tuhumar a gaban kotu.

Daga ƙarshe Alƙalin kotun, Malam Isah Rabi’u Gaya, ya yi watsi da buƙatar neman belin wanda ake ƙara, tare da bayar da umarnin gwajin lafiyar wanda ake zargin a wani asibiti da ke yankin don tantance lafiyar ƙwaƙwalwarsa.

Alƙalin ya bayar da umarnin a tsare Mukhtar, tare da ɗage shari’ar zuwa 22 ga watan Nuwambar 2024, don ƙara bincike.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ana Zargin Amarya Da Hallaka Mijinta Har Lahira A Katsina
Al'ajabi

Ana Zargin Amarya Da Hallaka Mijinta Har Lahira A Katsina

November 25, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Kakanninsa Kan Abinci A Kano

September 25, 2025
Next Post
Mene Ne Burin Amurka Wajen Sake Yada Jita-Jitar “Barazanar ‘Yan Leken Asirin Kasar Sin”

Mene Ne Burin Amurka Wajen Sake Yada Jita-Jitar “Barazanar ‘Yan Leken Asirin Kasar Sin”

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.