• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Dage Karar Da Hukumar Kasuwar Abubakar Rimi Ta Shigar

by Ibrahim Muhammad
3 years ago
Rimi

Kotu ta dage sauraron kara da hukumar kasuwar Abubakar Rimi ta shigar akan yan kasuwar Sabon Gari zuwa karshen shekara.

Lauyan ‘yan Kasuwar ta Sabon Gari, Batista Abdul’aziz Adam Muhammad ya ce asalin kararsu dake gaban kotu shine matsayin rumfuna da yan kasuwar suka gina bayan gobara da akayi a kasuwar Sabon gari da haraje-haraje da ake kallafa musu mara tsari.

Saboda haka su yan kasuwa sukace tunda babban kotu ta riga tayi hukunci ,kotun ba tada hurumin sauraran wani abu dake gaban kotun koli.Bayan sun zo da wannan suka, shine kotun ta daga sauraran karar zuwa 12/12/2022 dan cigaba da saurara.

Lauyan yan kasuwar ya ce duk wani hakki na hukuma ba abinda yan kasuwar basu biya ba, abinda doka ta tanada a biya, sunje zasu biya akace karsu biya sai an yiwa dokar gyara, akazo aka gyara dokar sukace zasu biya, amma shugaban hukumar kasuwar ya ce bazai karba ba, har sai an koma an gyara dokar daidai da son ransa ba yanda zai amfani yan kasuwar ba, shi ne sukace a bari sai abinda kotu tace.

Batista Abdul’aziz Adam Muhammad ya ce suna da yakini kotu za tayi musu adalci, saboda a kotun kasa anyi abinda sukayi godiya kuma da aka daukaka kara anyi abinda suka yi godiya duk sukace basu yarda ba, suka tafi kotun koli suna jira aje za su je duk inda suka je, abin da fatansu kotu ta yi duk abinda yake na adalci duk abinda aka yi hukunci na adalci a shirye suke su gayawa yan kasuwar su karbi hukuncin su yi biyayya ga doka.

LABARAI MASU NASABA

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

Babban Sarki Oweizide Ekpemupolo (Tompolo): Hiddimta Wa Al’umma Ba Tare Da Gajiyawa Ba

Shima lauyan hukumar kasuwar Abubakar Rimi Batista Abdullahi ya ce sun zo kotu, amma bata iya sauraran shari’ar yadda yakamata ba, saboda wanda ake kara dasu, basu iya maido da takardunsu na martani akan lokaci ba, suna da bukatar lokaci da zasu mayar musu da martani ba.

Dinbin ‘yan kasuwar Muhammad Abubakar Rimi dana Singa suka ajiye harkokinsu suka hallara a kotun a safiyar ranar Talata don jin yadda shari’ar za ta kaya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)
Manyan Labarai

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Babban Sarki Oweizide Ekpemupolo (Tompolo): Hiddimta Wa Al’umma Ba Tare Da Gajiyawa Ba

October 25, 2025
Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri
Labarai

Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Next Post
Rikici Ya Barke Lokacin Da ‘Yan Daba Suka Farmaki Tawagar FCTA Masu Rusau

Rikici Ya Barke Lokacin Da ‘Yan Daba Suka Farmaki Tawagar FCTA Masu Rusau

LABARAI MASU NASABA

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Babban Sarki Oweizide Ekpemupolo (Tompolo): Hiddimta Wa Al’umma Ba Tare Da Gajiyawa Ba

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

October 24, 2025
Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

October 24, 2025
An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 24, 2025

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025
Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta

October 24, 2025
An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.