• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Dage Karar Da Hukumar Kasuwar Abubakar Rimi Ta Shigar

by Ibrahim Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
Kotu Ta Dage Karar Da Hukumar Kasuwar Abubakar Rimi Ta Shigar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kotu ta dage sauraron kara da hukumar kasuwar Abubakar Rimi ta shigar akan yan kasuwar Sabon Gari zuwa karshen shekara.

Lauyan ‘yan Kasuwar ta Sabon Gari, Batista Abdul’aziz Adam Muhammad ya ce asalin kararsu dake gaban kotu shine matsayin rumfuna da yan kasuwar suka gina bayan gobara da akayi a kasuwar Sabon gari da haraje-haraje da ake kallafa musu mara tsari.

Saboda haka su yan kasuwa sukace tunda babban kotu ta riga tayi hukunci ,kotun ba tada hurumin sauraran wani abu dake gaban kotun koli.Bayan sun zo da wannan suka, shine kotun ta daga sauraran karar zuwa 12/12/2022 dan cigaba da saurara.

Lauyan yan kasuwar ya ce duk wani hakki na hukuma ba abinda yan kasuwar basu biya ba, abinda doka ta tanada a biya, sunje zasu biya akace karsu biya sai an yiwa dokar gyara, akazo aka gyara dokar sukace zasu biya, amma shugaban hukumar kasuwar ya ce bazai karba ba, har sai an koma an gyara dokar daidai da son ransa ba yanda zai amfani yan kasuwar ba, shi ne sukace a bari sai abinda kotu tace.

Batista Abdul’aziz Adam Muhammad ya ce suna da yakini kotu za tayi musu adalci, saboda a kotun kasa anyi abinda sukayi godiya kuma da aka daukaka kara anyi abinda suka yi godiya duk sukace basu yarda ba, suka tafi kotun koli suna jira aje za su je duk inda suka je, abin da fatansu kotu ta yi duk abinda yake na adalci duk abinda aka yi hukunci na adalci a shirye suke su gayawa yan kasuwar su karbi hukuncin su yi biyayya ga doka.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

Shima lauyan hukumar kasuwar Abubakar Rimi Batista Abdullahi ya ce sun zo kotu, amma bata iya sauraran shari’ar yadda yakamata ba, saboda wanda ake kara dasu, basu iya maido da takardunsu na martani akan lokaci ba, suna da bukatar lokaci da zasu mayar musu da martani ba.

Dinbin ‘yan kasuwar Muhammad Abubakar Rimi dana Singa suka ajiye harkokinsu suka hallara a kotun a safiyar ranar Talata don jin yadda shari’ar za ta kaya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KasuwaKotuKwariLabaraiRImi
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: Tashoshin Jiragen Ruwa Da Na Kasa Da Matatun Mai Duk ‘Yan Kasuwa Zan Ba —Atiku

Next Post

Rikici Ya Barke Lokacin Da ‘Yan Daba Suka Farmaki Tawagar FCTA Masu Rusau

Related

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta
Labarai

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

4 hours ago
Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina
Labarai

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

5 hours ago
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano
Manyan Labarai

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

6 hours ago
Labarai

ÆŠaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

16 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

16 hours ago
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

19 hours ago
Next Post
Rikici Ya Barke Lokacin Da ‘Yan Daba Suka Farmaki Tawagar FCTA Masu Rusau

Rikici Ya Barke Lokacin Da ‘Yan Daba Suka Farmaki Tawagar FCTA Masu Rusau

LABARAI MASU NASABA

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

August 25, 2025
Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

August 25, 2025
Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

August 25, 2025
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

August 25, 2025
Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

August 25, 2025

ÆŠaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.