ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Dage Karar Da Hukumar Kasuwar Abubakar Rimi Ta Shigar

by Ibrahim Muhammad
4 years ago
Rimi

Kotu ta dage sauraron kara da hukumar kasuwar Abubakar Rimi ta shigar akan yan kasuwar Sabon Gari zuwa karshen shekara.

Lauyan ‘yan Kasuwar ta Sabon Gari, Batista Abdul’aziz Adam Muhammad ya ce asalin kararsu dake gaban kotu shine matsayin rumfuna da yan kasuwar suka gina bayan gobara da akayi a kasuwar Sabon gari da haraje-haraje da ake kallafa musu mara tsari.

Saboda haka su yan kasuwa sukace tunda babban kotu ta riga tayi hukunci ,kotun ba tada hurumin sauraran wani abu dake gaban kotun koli.Bayan sun zo da wannan suka, shine kotun ta daga sauraran karar zuwa 12/12/2022 dan cigaba da saurara.

ADVERTISEMENT

Lauyan yan kasuwar ya ce duk wani hakki na hukuma ba abinda yan kasuwar basu biya ba, abinda doka ta tanada a biya, sunje zasu biya akace karsu biya sai an yiwa dokar gyara, akazo aka gyara dokar sukace zasu biya, amma shugaban hukumar kasuwar ya ce bazai karba ba, har sai an koma an gyara dokar daidai da son ransa ba yanda zai amfani yan kasuwar ba, shi ne sukace a bari sai abinda kotu tace.

Batista Abdul’aziz Adam Muhammad ya ce suna da yakini kotu za tayi musu adalci, saboda a kotun kasa anyi abinda sukayi godiya kuma da aka daukaka kara anyi abinda suka yi godiya duk sukace basu yarda ba, suka tafi kotun koli suna jira aje za su je duk inda suka je, abin da fatansu kotu ta yi duk abinda yake na adalci duk abinda aka yi hukunci na adalci a shirye suke su gayawa yan kasuwar su karbi hukuncin su yi biyayya ga doka.

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

Shima lauyan hukumar kasuwar Abubakar Rimi Batista Abdullahi ya ce sun zo kotu, amma bata iya sauraran shari’ar yadda yakamata ba, saboda wanda ake kara dasu, basu iya maido da takardunsu na martani akan lokaci ba, suna da bukatar lokaci da zasu mayar musu da martani ba.

Dinbin ‘yan kasuwar Muhammad Abubakar Rimi dana Singa suka ajiye harkokinsu suka hallara a kotun a safiyar ranar Talata don jin yadda shari’ar za ta kaya.

Rimi
Ibrahim Muhammad
+ postsBio
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Jam’iyyar PDP Ce Za Ta Dawo Da Kwanciyar Hankali A Nijeriya – Hajiya Khadija
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Husaini Isa Ya Gargaɗi Ƴan Takarar NDC A Kano Kan Buƙatar Kiyaye Ƙa’dojin Jam’iyya
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Allah Ya Yi Wa Aminu Dantata Arzikin Da Al’umma Suka Amfana Da Shi – Abubakar

MASU ALAKA

Rimi
Labarai

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
Rimi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

July 26, 2026
Bala Mohammed
Labarai

Sadakin Budurwa ₦3,000 Na Bazawara ₦1,500: Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaryata Batun

July 26, 2026
Next Post
Rikici Ya Barke Lokacin Da ‘Yan Daba Suka Farmaki Tawagar FCTA Masu Rusau

Rikici Ya Barke Lokacin Da ‘Yan Daba Suka Farmaki Tawagar FCTA Masu Rusau

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

July 26, 2026
Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

July 26, 2026
Rimi

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

July 26, 2026
Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

July 26, 2026
Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

July 26, 2026
Rimi

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

July 26, 2026
Bala Mohammed

Sadakin Budurwa ₦3,000 Na Bazawara ₦1,500: Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaryata Batun

July 26, 2026
Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

July 26, 2026
Dauda Dauda Lawal Ya Sha Alwashin Farfaɗo Da Masana’antar Yadi Ta Zamfara

Dauda Dauda Lawal Ya Sha Alwashin Farfaɗo Da Masana’antar Yadi Ta Zamfara

July 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.