• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Ki Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Sanadin Rasa Kafar Fatima

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Kotu Ta Ki Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Sanadin Rasa Kafar Fatima
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban lauuyan gwamnatin Jihar Sakkwato kuma Kwamishinan Shari’a, Barista Sulaiman Usman (SAN), ya karbi ragamar gudanar da shari’ar da aka shigar a na karar Aliyu Sanusi Umar wanda ya kade daliba Fatima Sulaiman ‘yar shekaru 16 wanda hakan ya zama silar yanke mata kafa. 

An gurfanar da Umar ne a gaban Babbar Kotun Majistare da ke Arkilla a bisa ga tukin ganganci, tuki ba tare da lasisi ba tare da yi wa Fatima babbar illa a gaban makarantusu bayan ta kammala rubuta jarabawar karshe.

  • ‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Kauyuka 21 A Sakkwato
  • An Gano Ayyukan Kutsen Yanar Gizo Da NSA Ta Amurka Ta Yi Wa Wata Jami’ar Kasar Sin

A zaman kotun a jiya, Babban Lauyan Gwamnati, a baki ya bukaci kotun da ta ba shi damar karbar shari’ar bisa ga dogaro da sashe na 211 na tsarin mulkin Kasa na 1999 da kuma sashe na 106 na Kundin dokar shari’a ta Jihar Sakkwato.

Babban Lauyan Gwamnatin wanda ya samu wakilcin Barista Sufyanu Umar Mai- Kulki ya bayyana cewar kundin dokokin da ya gabatar, sun bashi damar karbar ragamar duk wata shari’ar miyagun laifuka wadda wani ko wata Hukuma ta shigar.

Haka ma Lauyan ya bukaci kotun da ta dage sauraren shari’ar zuwa mako daya domin ba shi damar shiryawa shari’ar yadda ya kamata.

Labarai Masu Nasaba

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Sai dai Lauyan mai kariya, Jacob Ochidi (SAN) ya nuna rashin aminta da bukatar karbar shari’ar a baki yana cewar tun farko kotu ta aminta da gudanar da sauri a shari’ar daga ranar Talata. Ya ce idan har ba za a gaggauta shari’ar ba, to a bayar da belin wanda yake kariya domin a cewarsa ga alamu za a tsawaita shari’ar.

Da take yanke hukunci kan matsayar kotu, Mariya Haruna Dogon-Daji ta sa kafa ta yi fatali da bukatar bayar da wanda ke kariya beli ta na cewar an yi sauri idan aka bayar da belinsa a wannan lokacin. A kan wannan ta dage zaman kotun zuwa ranar 19 ga Satumba tare da bayar da umurnin ci-gaba da tsare wanda ake tuhuma a gidan gyara hali.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GanganciKotuMatashiMatashiyaMotaSakkwatoYanke Kafa
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Kauyuka 21 A Sakkwato

Next Post

Dubban Mutane Sun Yi Zanga-Zangar Adawa Da Mulkin Soji A Sudan

Related

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Manyan Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

4 hours ago
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

17 hours ago
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

18 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Tinubu Zai Ziyarci Jos Domin Halartar Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

2 days ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

PENGASSAN Ta Yi Watsi Da Tayin Dangote Na Biyan Ma’aikata Albashin Shekaru 5 Ba Tare Da Yin Aiki Ba

2 days ago
NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja
Manyan Labarai

NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja

2 days ago
Next Post
Dubban Mutane Sun Yi Zanga-Zangar Adawa Da Mulkin Soji A Sudan

Dubban Mutane Sun Yi Zanga-Zangar Adawa Da Mulkin Soji A Sudan

LABARAI MASU NASABA

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.