• English
  • Business News
Monday, June 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Ki Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Sanadin Rasa Kafar Fatima

by Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Kotu Ta Ki Bayar Da Belin Wanda Ya Yi Sanadin Rasa Kafar Fatima
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban lauuyan gwamnatin Jihar Sakkwato kuma Kwamishinan Shari’a, Barista Sulaiman Usman (SAN), ya karbi ragamar gudanar da shari’ar da aka shigar a na karar Aliyu Sanusi Umar wanda ya kade daliba Fatima Sulaiman ‘yar shekaru 16 wanda hakan ya zama silar yanke mata kafa. 

An gurfanar da Umar ne a gaban Babbar Kotun Majistare da ke Arkilla a bisa ga tukin ganganci, tuki ba tare da lasisi ba tare da yi wa Fatima babbar illa a gaban makarantusu bayan ta kammala rubuta jarabawar karshe.

  • ‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Kauyuka 21 A Sakkwato
  • An Gano Ayyukan Kutsen Yanar Gizo Da NSA Ta Amurka Ta Yi Wa Wata Jami’ar Kasar Sin

A zaman kotun a jiya, Babban Lauyan Gwamnati, a baki ya bukaci kotun da ta ba shi damar karbar shari’ar bisa ga dogaro da sashe na 211 na tsarin mulkin Kasa na 1999 da kuma sashe na 106 na Kundin dokar shari’a ta Jihar Sakkwato.

Babban Lauyan Gwamnatin wanda ya samu wakilcin Barista Sufyanu Umar Mai- Kulki ya bayyana cewar kundin dokokin da ya gabatar, sun bashi damar karbar ragamar duk wata shari’ar miyagun laifuka wadda wani ko wata Hukuma ta shigar.

Haka ma Lauyan ya bukaci kotun da ta dage sauraren shari’ar zuwa mako daya domin ba shi damar shiryawa shari’ar yadda ya kamata.

Labarai Masu Nasaba

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Sai dai Lauyan mai kariya, Jacob Ochidi (SAN) ya nuna rashin aminta da bukatar karbar shari’ar a baki yana cewar tun farko kotu ta aminta da gudanar da sauri a shari’ar daga ranar Talata. Ya ce idan har ba za a gaggauta shari’ar ba, to a bayar da belin wanda yake kariya domin a cewarsa ga alamu za a tsawaita shari’ar.

Da take yanke hukunci kan matsayar kotu, Mariya Haruna Dogon-Daji ta sa kafa ta yi fatali da bukatar bayar da wanda ke kariya beli ta na cewar an yi sauri idan aka bayar da belinsa a wannan lokacin. A kan wannan ta dage zaman kotun zuwa ranar 19 ga Satumba tare da bayar da umurnin ci-gaba da tsare wanda ake tuhuma a gidan gyara hali.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GanganciKotuMatashiMatashiyaMotaSakkwatoYanke Kafa
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Ta’adda Sun Tarwatsa Kauyuka 21 A Sakkwato

Next Post

Dubban Mutane Sun Yi Zanga-Zangar Adawa Da Mulkin Soji A Sudan

Related

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa
Manyan Labarai

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

16 minutes ago
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara
Manyan Labarai

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

3 hours ago
Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Jagoranci Tawagar Kano Zuwa Jana’izar Marigayi Aminu Dantata A Madina

13 hours ago
Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Shugaban Ƴan Ta’adda Mai Dada

22 hours ago
Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

2 days ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

2 days ago
Next Post
Dubban Mutane Sun Yi Zanga-Zangar Adawa Da Mulkin Soji A Sudan

Dubban Mutane Sun Yi Zanga-Zangar Adawa Da Mulkin Soji A Sudan

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

Sin Ta Yi Watsi Da Bangaren Rahoton SAGO Mai Nasaba Da Binciken Tushen Cutar COVID-19

June 30, 2025
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Miƙa Saƙon Ta’aziyyar Shugaba Tinubu A Gidan Ɗantata Na Madina

June 30, 2025
Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

Alkaluman PMI Na Sin Na Bunkasa Cikin Watanni 2 A Jere

June 30, 2025
CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

CAF Za Ta Ƙaddamar Da Sabon Kofin Gasar Ƙasashen Afrika Na Mata

June 30, 2025
Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

Sin Ta Kammala Aikin Agajin Gaggawa A Yankin Da Ambaliyar Ruwa Ta Afku

June 30, 2025
Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

Matasa Sun Ƙona Ofishin NDLEA, Sun Kutsa Fadar Sarki A Kwara

June 30, 2025
Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

Adadin Mambobin JKS Na Karuwa Yayin Da Rassanta A Matakin Farko Ke Karuwa

June 30, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

Tawagar Gwamnatin Tarayya Ta Isa Saudiyya Don Halartar Jana’izar Ɗantata

June 30, 2025
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

‘Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kan Al’ummar Benuwe, Sun Kashe ‘Yansanda 4

June 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.