• English
  • Business News
Sunday, May 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Wa Malamin Islamiyyan Da Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 8 Fyade Daurin Rai Da Rai

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Kotu Ta Wa Malamin Islamiyyan Da Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 8 Fyade Daurin Rai Da Rai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

Mai shari’a Ramon Oshodi na kotun Kiyaye cin zarafi da laifukan kiyaye Hakkin Jinsi ta jihar Legas, ya yankewa wani malamin addinin Musulunci, Isa Mustapha dan shekara 50 hukuncin daurin rai-da-rai bisa laifin lalata da ‘yar makwabcinsa ‘yar shekara takwas.

Mai shari’a Oshodi ya tura Mustapha gidan yari har karshen rayuwarsa bayan da ya Tabbatar da cewa masu gabatar da kara sun yi nasara kan Wanda ake tuhuma.

  • Kotu Ta Yi Masa Daurin Rai-da-rai Bisa Yi Wa Tsohuwa Mai Shekara 85 Fyade

Gwamnatin Jihar Legas ta gurfanar da Malamin a gaban Kotu bisa tuhuma daya da ake yi masa na lalata ‘yar makwacinsa da ya saba wa sashe na 137 na dokokin manyan laifuka na Jihar Legas, 2015.

A yayin shari’ar, mai gabatar da kara ya gabatar da shaidu hudu yayin da wanda ake tuhuma ya bayar da shaida a kan kare kansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Firaministan Ingila, Boris Johnson Ya Yi Murabus

Next Post

Gobara Ta Kama A Wata Coci, Ta Cinye Dukiya Ta Sama Da Naira Miliyan 10 A Jihar Abia

Related

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana
Labarai

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

25 minutes ago
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
Labarai

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

2 hours ago
Kano
Labarai

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

3 hours ago
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya
Labarai

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

4 hours ago
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 
Labarai

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

5 hours ago
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta
Manyan Labarai

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

6 hours ago
Next Post
Gobara Ta Kama A Wata Coci, Ta Cinye Dukiya Ta Sama Da Naira Miliyan 10 A Jihar Abia

Gobara Ta Kama A Wata Coci, Ta Cinye Dukiya Ta Sama Da Naira Miliyan 10 A Jihar Abia

LABARAI MASU NASABA

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Mutane 7, Wasu 11 Sun Raunana

May 18, 2025
An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

An Ziyarci Gidajen Tarihin Kasar Sin Sau Biliyan 1.49 A Shekarar 2024

May 18, 2025
SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)

May 18, 2025
Kano

Zargin Kin Amincewar Kwankwaso Zuwa APC: Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Mai Taimaka Ma Ta

May 18, 2025
Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

Wasu Kyawawan Ɗabi’u Da Suke Ƙarfafa Zamantakewar Aure

May 18, 2025
Yadda Hanyoyin Ruwa Suka Zama Tarkunan Mutuwa A Nijeriya

‘Yan Kasuwa 27 Sun Rasu A Wani Hatsarin Kwale-kwale A Kwara

May 18, 2025
Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

Birtaniya Ta Fitar Da Sabbin Tsauraran Dokokin Zama A Ƙasar

May 18, 2025
Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

Hukumar KNARDA Ta Ƙudiri Aniyar Yashe Madatsun Ruwa A Kano 

May 18, 2025
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Ginin Babban Asibitin Anka Da Aka Inganta

May 18, 2025
Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina

Gidauniyar Mangal Ta Dauki Nauyin Yi Wa Mutum 12,300 Masu Cutar Kaba Aiki A Katsina

May 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.