Kotun tarayya da ke karkashin Mai Shari’a, Emeka Nwite, da ke zamanta a Abuja, ta yanke wa wasu mutum biyu da aka gurfanar tare da DCP Abba Kyari hukuncin daurin shekaru biyu a gidan yari.
Hukuncin ya biyo bayan karar da hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta shigar kan zargin cinikin miyagun kwayoyi.
Akwai karin bayani a gaba…
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp