• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Al'ajabi

Kotu Ta Yanke Wa Wata ‘Yar Amurka Ta Bogi Hukuncin Zaman Gidan Yari A Ilorin

by Abubakar Abba
3 months ago
in Al'ajabi
0
2023: Ba Za Mu Zabi Shugaban Da Ba Zai Mayar Da Hankali Kan Hakkokinmu Ba —’Yan Fansho
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babbar Kotu da ke garin Ilorin, babban birnin jihar Kwara, ta yanke wa wata bazawar Ba’amurkiyar bogi mai suna, Aderibigbe Sheu, hukuncin zama a gidan gyara hali har na tsawon shekaru uku.

Matar wacce daliba ce a jami’ar (KWASU) mallakar jihar Kwara, ta bayyana ne a wani hoto inda ta tsaya a wani Gini na kasar Amurka don damfarar Jama’a a matsayin bazawara.

  • Sabon Yunkurin Amurka Kan Batun Taiwan Aikin Banza Ne
  • EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfara A Yanar Gizo 39 A Oyo

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta gurfanar da matar a gaban kotun kan zarginta da tuhumar aikta laifin damfara.

A cikin sanarwar da kakakin hukumar ta kasa, Wilson Uwujaren, ya fitar a ranar Alhamis ya ce, matar ta amsa laifin da ake zarginta da aikata wa.

Bayan ta amsa laifin, lauyan hukumar EFCC, Rasheedat Alao, ta gabatar wa da kotun wasu kayayyakin da aka samu matar da suka hada da wayar hannu da Kwamfiyuta da kuma sauran kayan aikata laifi wadanda kotun ta amince da su a matsayin hujja.

Labarai Masu Nasaba

Wani Mutum Ya Yanke Marainansa Yana Barci, Ya Dauka Nama Ne A Ghana

Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan- Budurwa

Alkalin kotun, mai Shari’a Sani, ya nuna gamsuwarsa kan hujjojin da aka gabatar wa kotun, inda ya yanke wa matar hukuncin zama a gidan gyran haki na tsawon shekaru uku ko kuma biyan tarar naira dubu dari tara da tamanin da biyu da naira dari hudu da uku (N982, 403).

Tags: AmurkaEFCC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabon Yunkurin Amurka Kan Batun Taiwan Aikin Banza Ne

Next Post

2023: Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Ihedioha A Matsayin Mataimakinsa

Related

Wani Mutum Ya Yanke Marainansa Yana Barci, Ya Dauka Nama Ne A Ghana
Al'ajabi

Wani Mutum Ya Yanke Marainansa Yana Barci, Ya Dauka Nama Ne A Ghana

3 days ago
Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan- Budurwa
Al'ajabi

Mahaifiyata Ta Sare Min Hannaye Haka Siddan- Budurwa

4 days ago
Dalibi Ya Daba Wa Wasu Dalibai 2 Wuka A Kan Musun Kwallon Kafa A Bauchi
Manyan Labarai

Saurayi Ya Babbake Gawar Budurwarsa Bayan Dirka Mata Ciki A Bauchi

5 days ago
Gajartar Amarya Tasa Ango Ya Fasa Auren Amaryarsa Ana Tsaka Da Gudanar Da Biki
Al'ajabi

Gajartar Amarya Tasa Ango Ya Fasa Auren Amaryarsa Ana Tsaka Da Gudanar Da Biki

6 days ago
Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa
Al'ajabi

Yadda Mai Wanke-wanke Ta Zama Mataimakiyar Shugaban kasa

7 days ago
Wata Sabuwa: Za A Fara Cin Tarar Mata Kan Kin Aure A Chadi
Al'ajabi

Wata Sabuwa: Za A Fara Cin Tarar Mata Kan Kin Aure A Chadi

1 week ago
Next Post
2023: Ba Za Mu Zabi Shugaban Da Ba Zai Mayar Da Hankali Kan Hakkokinmu Ba —’Yan Fansho

2023: Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Ihedioha A Matsayin Mataimakinsa

LABARAI MASU NASABA

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

Son Zuciyar Wasu Tsiraru Ya Haddasa Rashin Tsaro A NIjeriya – Alhaji Ibrahim

August 19, 2022
Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

Kokarin CBN Wajen Daga Darajar Naira

August 19, 2022
DPO Ya Samu Lambar Yabo Kan Kin Karbar Cin-hancin Dala 200,000 A Kano

Ruwan-wuta: ‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kubutar Da Dabbobi 110 A Katsina

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.