• Leadership Hausa
Thursday, September 28, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Yanke Wa Wata ‘Yar Amurka Ta Bogi Hukuncin Zaman Gidan Yari A Ilorin

by Abubakar Abba
1 year ago
in Al'ajabi
0
2023: Ba Za Mu Zabi Shugaban Da Ba Zai Mayar Da Hankali Kan Hakkokinmu Ba —’Yan Fansho
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babbar Kotu da ke garin Ilorin, babban birnin jihar Kwara, ta yanke wa wata bazawar Ba’amurkiyar bogi mai suna, Aderibigbe Sheu, hukuncin zama a gidan gyara hali har na tsawon shekaru uku.

Matar wacce daliba ce a jami’ar (KWASU) mallakar jihar Kwara, ta bayyana ne a wani hoto inda ta tsaya a wani Gini na kasar Amurka don damfarar Jama’a a matsayin bazawara.

  • Sabon Yunkurin Amurka Kan Batun Taiwan Aikin Banza Ne
  • EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfara A Yanar Gizo 39 A Oyo

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta gurfanar da matar a gaban kotun kan zarginta da tuhumar aikta laifin damfara.

A cikin sanarwar da kakakin hukumar ta kasa, Wilson Uwujaren, ya fitar a ranar Alhamis ya ce, matar ta amsa laifin da ake zarginta da aikata wa.

Bayan ta amsa laifin, lauyan hukumar EFCC, Rasheedat Alao, ta gabatar wa da kotun wasu kayayyakin da aka samu matar da suka hada da wayar hannu da Kwamfiyuta da kuma sauran kayan aikata laifi wadanda kotun ta amince da su a matsayin hujja.

Labarai Masu Nasaba

ZARGIN MAITA: Mahaukaciya Ta Razana Al’umma A Kaduna

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

Alkalin kotun, mai Shari’a Sani, ya nuna gamsuwarsa kan hujjojin da aka gabatar wa kotun, inda ya yanke wa matar hukuncin zama a gidan gyran haki na tsawon shekaru uku ko kuma biyan tarar naira dubu dari tara da tamanin da biyu da naira dari hudu da uku (N982, 403).

Tags: AmurkaEFCC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabon Yunkurin Amurka Kan Batun Taiwan Aikin Banza Ne

Next Post

2023: Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Ihedioha A Matsayin Mataimakinsa

Related

ZARGIN MAITA: Mahaukaciya Ta Razana Al’umma A Kaduna
Al'ajabi

ZARGIN MAITA: Mahaukaciya Ta Razana Al’umma A Kaduna

2 weeks ago
Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara
Al'ajabi

Sweden Ta Amince Da Gasar Jima’i A Bainar Jama’a, Gobe Za A Fara

4 months ago
Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka
Al'ajabi

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

4 months ago
Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa
Al'ajabi

Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa

5 months ago
An Cafke Wasu Mutane 2 Da Ake Zargi Da Kashe ‘Yan Sanda 3 A Delta
Al'ajabi

Yadda Likita Ya Yi Lalata Da Wata Mai Jinya A Asibitinsa A Jihar Kwara

5 months ago
Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano

5 months ago
Next Post
2023: Ba Za Mu Zabi Shugaban Da Ba Zai Mayar Da Hankali Kan Hakkokinmu Ba —’Yan Fansho

2023: Atiku Ya Mayar Da Martani Kan Daukar Ihedioha A Matsayin Mataimakinsa

LABARAI MASU NASABA

Sin

Hadin Gwiwar Sin Da Ghana Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Ghana

September 28, 2023
Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

September 28, 2023
Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

Adadin Jarin Da Kasar Sin Ta Zuba A Kasashen Waje A Shekarar 2022 Na Kan Gaba A Duniya

September 28, 2023
Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

Cibiyar Kimiyyar Noma Na Sin CATAS Ta Cancanci Yabo

September 28, 2023
CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

CISA: Masana’antun Sarrafa Karfe Na Tafiya Cikin Yanayi Mai Karko Tsakanin Watan Janairu Zuwa Na Agusta

September 28, 2023
Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

Gwamna Uba Sani Ya Taya Kansa Murna Da Hukuncin Da Kotun Zaben Kaduna Ta Yanke

September 28, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

Babu Wata Yarjejeniya Tsakaninmu Da Gwamnatin Tarayya Kan Dakatar Da Yajin Aiki – NLC

September 28, 2023
Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

Masana Kimiyya Na Sin Da Afrika Sun Lashi Takobin Hada Gwiwa Wajen Ganin An Cimma Ajandar Kyautata Rayuwar Jama’a

September 28, 2023
“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

“Wasannin Asiya Na Zamani” Wata Taga Ce Ta Lura Da Yadda Ake Gudanar Da Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin

September 28, 2023
Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

Xi Ya Yi Kira Da A Samar Da Sabbi Da Manyan Gudummawa Don Ciyar Da Harkokin Mata Da Yara Gaba

September 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.