ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Yi Watsi Da Ƙara A Kan LEADERSHIP

by Sulaiman and Sharfaddeen Sidi Umar, Sokoto
1 year ago
LEADERSHIP

Kotun daukaka kara da ke Sakkwato a ranar Juma’a ta yi watsi da karar da tsohon shugaban kungiyar ‘yan jarida na jihar Sakkwato, Labaran Lumo Dundaye ya yi a kan kamfanin jaridun LEADERSHIP da wakilin ta na Sakkwato.

 

Da take yanke hukunci ta manhajar zoom mai shari’a Victoria Nwoye ta tabbatar da hukuncin da babbar kotun jihar Sakkwato ta yi ta hanyar watsi da karar bakidaya, hukuncin da dukkanin alkalai biyar suka aminta.

ADVERTISEMENT
  • Yadda Yakin Kasashen Ukraine Da Sudan Suka Janyo Karancin Irin Alkama A Jihar Gombe
  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 181, Sun Cafke 203 A Cikin Mako Guda – Hedikwatar Tsaro

Dundaye wanda ya shigar da karar a 2016, ya yi karar kamfanin LEADERSHIP a matsayin mai kariya na daya da wakilin LEADERSHIP Hausa, Sharfaddeen Sidi Umar a matsayin mai kariya na biyu a babbar kotun jihar Sakkwato a kan wallafe- wallafen da jaridar ta buga a 2012 yana neman diyar naira miliyan 50 da bayar da hakuri a manyan jaridu uku.

 

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

A hukuncin babbar kotun a Yuni 2022, mai shari’a, Malami Umar Dogo- Daji ya bayyana cewar mai karar ya kasa gamsar da kotu da gamsassun hujjoji kan bata sunan da ya zargi masu kariya sun yi masa a wallafe- wallafen da LEADERSHIP Hausa ta buga a 2012 da 2015 kan zaben NUJ.

 

Alkalin ya ce a duka wallafe- wallafen uku da suka shafi zaben kungiyar’yan jarida reshen jihar Sakkwato, mai karar ya kasa bayyana ainihin bata sunan da aka yi masa, hasalima ya bayyanawa kotu maimakon kimarsa ta zube, karin matsayi ya samu bayan wallafe- wallafen.

 

Tun da farko an fara sauraren karar ne a gaban babban mai shari’a na jihar Sakkwato, Bello Abbas a Fabrairu 2016 wanda ya kori karar a Afrilu 2016 wadda mai karar ya sake shigarwa. Shari’ar ta sake dawowa sabuwa bayan ritaya daga aiki da babban alkalin ya yi a 2018.

 

Da yake bayani bayan kammala hukuncin, lauyan mai kariya na biyu, Simon Enojo King ya bayyana cewar kotun ta yi abin da ya dace ta hanyar tabbatar da gaskiya da adalci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Next Post
Kasar Sin Na Goyon Bayan Siriya Wajen Lalubo Hanyar Sake Gina Kasar Ta Hanyar Tattaunawa Da Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Kasar Sin Na Goyon Bayan Siriya Wajen Lalubo Hanyar Sake Gina Kasar Ta Hanyar Tattaunawa Da Bangarorin Da Abin Ya Shafa

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.