• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Koli Ta Sanya Ranar 3 Ga Maris Don Yanke Hukunci Kan Tsarin Canjin Kudi

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Canjin Kudi: Kotun Koli Za Ta Ci Gaba Da Sauraren Karar Da Gwamnoni Suka Shigar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kotun Koli ta dage karar da wasu gwamnonin jihohi suka shigar kan kalubalantar Gwamnatin Tarayya na aiwatar da sabon tsarin canjin takardun kudi.

Kotun Kolin ta dage Shari’ar zuwa ranar 3 ga watan Maris din 2023.

  • Mahara Sun Tarwatsa Gidan Rediyon Dan Majalisar Da Ke Goyon Bayan Atiku A Ribas
  • Dan Majalisa Ya Sauya Sheka Daga APC Zuwa PDP A Jigawa

Idan za a iya tunawa dai babban bankin Nijeriya (CBN) ya tsawaita wa’adin aiwatar da tsarin canjin takardun kudade na 200, 500 da naira 1,000 daga 31 ga watan Janairun zuwa 10 ga watan Fabrairun 2023 biyo bayan korafe-korafen da wasu ‘yan Nijeriya suka yi ta yi.

Amma Kolin bayan karar da wasu Gwamnoni suka shigar da Gwamnatin tarayya da gwamnan CBN tare da bankunan kasuwanci, kotun ta umarci dukkanin bangarorin da su dakatar daga aiwatar da shirin har zuwa lokacin da za a saurari batun a ranar 22 ga watan Fabrairun.

Kodayake, daga baya shugaban kasa Muhammadu Buhari a yayin jawabin da ya yi wa al’ummar Nijeriya a ranar Alhamis, ya umarci babban bankin Nijeriya CBN da ya sake fitar da tsoffin takardun kudade na naira 200 zallla na tsawon kwanaki 60 don ya sake shiga cikin al’umma tare da sabon takardar kudi na 200 da 500 da 1000.

Labarai Masu Nasaba

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Okpebholo A Matsayin Zaɓaɓɓen Gwamnan Edo

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

Sannan Buhari ya ce tsoffin takardun kudade na 500 da 1000 sun tashi a aiki a kasar nan.

Sai dai bayan matakin na shugaban kasa wasu sun dukufa wajen sukar matakin musamman Gwamnonin jam’iyyar APC.

Wasu da suka fito balo-balo suka kalubanci shirin na canjin Kudi sun hada da gwamnoni, Nasir El-Rufai (Kaduna), Abubakar Badaru (Jigawa), Rotimi Akeredolu (Ondo), Umar Ganduje gwamna a jihar (Kano); Kakakin Majalisar Dokokin tarayya, Femi Gbajabiamila; karamin ministan kwadago, Festus Keyamo; da wasu jiga-jigai a jam’iyyar APC.

Manyan Lauyoyin Najeriya kamar Femi Falana da Mike Ozekhome ma sun caccaki matakin shugaban kasar, su na masu cewa bai kamata matakin na Buhari ya iya soke na kotun kolin kasar ba.

Kazalika, wasu karin Gwamnonin Kaduna da Zamfara da Kogi sun sake shigar da wata karar domin kalubalantar Abubakar Malami, ministan shari’a da gwamnan babban bankin Nijeriya, Godwin Emefiele bisa kin mutunta umarnin kotun koli kan tsoffin takardun kudade.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BuhariCanjin KudoCBNHukunciKaraKotun Koli
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mahara Sun Tarwatsa Gidan Rediyon Dan Majalisar Da Ke Goyon Bayan Atiku A Ribas

Next Post

Jam’iyyu Sun Tura Wa INEC Sunayen Masu Sa Ido 1,575,301 A Rumfunan Zabe 176,588

Related

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Okpebholo A Matsayin Zaɓaɓɓen Gwamnan Edo
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Okpebholo A Matsayin Zaɓaɓɓen Gwamnan Edo

23 hours ago
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya
Da ɗumi-ɗuminsa

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Faɗin Nijeriya

3 days ago
NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19
Da ɗumi-ɗuminsa

NiMet Ta Yi Hasashen Cikin Watan Yulin 2025 Za A Tabka Ambaliyar Ruwan Sama A Jihohin Nijeriya 19

4 days ago
Shafin Yanar Gizo Na ADC Ya Tsaya Cak Saboda Ɗumbin Magoya Baya Masu Son Yin Rijista
Da ɗumi-ɗuminsa

Shafin Yanar Gizo Na ADC Ya Tsaya Cak Saboda Ɗumbin Magoya Baya Masu Son Yin Rijista

4 days ago
Gwamna Peter Mbah Ya Ƙaddamar Da Jiragen Kasuwanci 3 Na ‘Enugu Air’ Mallakin Jihar
Da ɗumi-ɗuminsa

Gwamna Peter Mbah Ya Ƙaddamar Da Jiragen Kasuwanci 3 Na ‘Enugu Air’ Mallakin Jihar

4 days ago
Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha
Da ɗumi-ɗuminsa

Lauyoyin Majalisar Dattawa Sun Ƙaryata Natasha Kan Cewa Kotu Ta Ce Ta Koma Bakin Aiki

4 days ago
Next Post
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Jam'iyyu Sun Tura Wa INEC Sunayen Masu Sa Ido 1,575,301 A Rumfunan Zabe 176,588

LABARAI MASU NASABA

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

NPA Ta Yi Wa Ma’aikatanta 1,500 Karin Girma

July 11, 2025
Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

Shirin Sabunta Fata Na Tinubu Yana Samar da Damarmakin Cigaba — Minista

July 11, 2025
NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.