• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudin Hadaka Na Fansho Ya Kai Naira Tiriliyan 21 A Watan Agusta

by Bello Hamza
8 months ago
in Tattalin Arziki
0
Kudin Hadaka Na Fansho Ya Kai Naira Tiriliyan 21 A Watan Agusta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kadarorin fansho a kasar nan, sun karu zuwa Naira biliyan 345, wanda hakan ya nuna cewa, a watan Agustan 2024, sun kai jimlar Naira tiriliyan 21.

Har ila yau, kudaden adashin gata na kadarorin fanshon, a karshen watan Agustan 2024, sun kai Naira tiriliyan 21.14, sabanin Naira tirilyan 20.79, da aka samu a watan Yulin 2024, wanda hakan ya nuna cewa, sun karu zuwa Naira biliyan 345.65.

  • MOFA: Ministan Harkokin Wajen Birtaniya Zai Ziyarci Kasar Sin
  • ÆŠaliban Kwalejin Kimiyya Ta Jega Sun Yi Zanga-Zanga Har Da Ƙone-Ƙone

Bisa bayanan da aka samu na baya- bayan nan, daga hukumar fansho ta kasa (PenCom), yawan ma’aikatan da suka yi ritaya suka kuma zuba kudadensu na yin ritaya a cikin asusun ajiya na masu ritaya wato (RSA), sun karu zuwa 10, 457,073 a karshen watan Augustan 2024, daga 10,419,520 da aka samu a watan Yuli.

Gwamnatin Nijeriya ta ci gaba da kasancewa, a kan gaba wajen cin bashi daga asusun ajiya na ‘yan fansho da suka yi ritaya a matsayin ma’aikatan gwamnati.

Adadin kudin da gwamnatin ke zubawa, sun kai yawan Naira tiriliyan 13.40, a watan Agusta, wanda kuma kudin da gwamnatin ta zuba suka kai yawan Naira tirilyan 12.59, inda kuma sauran Naira tirilyan 2,04, ke bi a baya, sai kuma shiya din cikin gida da suka kai Naira tirilayan 1.94.

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

Bugu da kari, bisa bayanan da aka samu daga PenCom, a zango na biyu na 2024, jimlar dai-daikun mutane da wadanda suka zuba kudadensu a cikin asusun RSA sun kai Naira biliyan 377, wanda kuma daga bangaren na gwamnati, aka zuba Naira bilyan 217, sai kuma a bangaren masu zaman kansu, suka zuba Naira bilyan 160.83.

Hakan ya nuna yadda aka kawo karshen shekara, aka samu gibi a tsakanin wadannan bangarorin biyu, da ke nuna yawan abun da suka yi saura.

A zango na biyu na 2020, bangaren gwamnati ta zuba Naira biliyan 118.50, inda kuma na masu zaman kansu, aka zuba kasa da Naira biliyan 70.69.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FanshoHadakaKudi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Ganowa Da Maganin Cutar Kiba Fiye Da Kima A Karo Na Farko

Next Post

Gwamna Dauda Ya ‘Yantar Da Wasu ÆŠaurarru 31 Da Ke Zaman WaÆ™afi A Gidan Yarin Gusau

Related

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

3 weeks ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

4 weeks ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

1 month ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

2 months ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

2 months ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

2 months ago
Next Post
Gwamna Dauda Ya ‘Yantar Da Wasu ÆŠaurarru 31 Da Ke Zaman WaÆ™afi A Gidan Yarin Gusau

Gwamna Dauda Ya 'Yantar Da Wasu Ɗaurarru 31 Da Ke Zaman Waƙafi A Gidan Yarin Gusau

LABARAI MASU NASABA

Rasuwar ÆŠantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

Rasuwar ÆŠantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Ƙoƙarin Ƙungiyoyin Afrika A Gasar Kofin Duniya

June 28, 2025
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

June 28, 2025
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

June 28, 2025
Za a Binne ÆŠantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

Za a Binne ÆŠantata A Madina, Za Ai Yi Sallar Ga’ibi A Kano

June 28, 2025
Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren ÆŠan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.