• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudin Hadaka Na Fansho Ya Kai Naira Tiriliyan 21 A Watan Agusta

by Bello Hamza
10 months ago
in Tattalin Arziki
0
Kudin Hadaka Na Fansho Ya Kai Naira Tiriliyan 21 A Watan Agusta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kadarorin fansho a kasar nan, sun karu zuwa Naira biliyan 345, wanda hakan ya nuna cewa, a watan Agustan 2024, sun kai jimlar Naira tiriliyan 21.

Har ila yau, kudaden adashin gata na kadarorin fanshon, a karshen watan Agustan 2024, sun kai Naira tiriliyan 21.14, sabanin Naira tirilyan 20.79, da aka samu a watan Yulin 2024, wanda hakan ya nuna cewa, sun karu zuwa Naira biliyan 345.65.

  • MOFA: Ministan Harkokin Wajen Birtaniya Zai Ziyarci Kasar Sin
  • ÆŠaliban Kwalejin Kimiyya Ta Jega Sun Yi Zanga-Zanga Har Da Ƙone-Ƙone

Bisa bayanan da aka samu na baya- bayan nan, daga hukumar fansho ta kasa (PenCom), yawan ma’aikatan da suka yi ritaya suka kuma zuba kudadensu na yin ritaya a cikin asusun ajiya na masu ritaya wato (RSA), sun karu zuwa 10, 457,073 a karshen watan Augustan 2024, daga 10,419,520 da aka samu a watan Yuli.

Gwamnatin Nijeriya ta ci gaba da kasancewa, a kan gaba wajen cin bashi daga asusun ajiya na ‘yan fansho da suka yi ritaya a matsayin ma’aikatan gwamnati.

Adadin kudin da gwamnatin ke zubawa, sun kai yawan Naira tiriliyan 13.40, a watan Agusta, wanda kuma kudin da gwamnatin ta zuba suka kai yawan Naira tirilyan 12.59, inda kuma sauran Naira tirilyan 2,04, ke bi a baya, sai kuma shiya din cikin gida da suka kai Naira tirilayan 1.94.

Labarai Masu Nasaba

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Bugu da kari, bisa bayanan da aka samu daga PenCom, a zango na biyu na 2024, jimlar dai-daikun mutane da wadanda suka zuba kudadensu a cikin asusun RSA sun kai Naira biliyan 377, wanda kuma daga bangaren na gwamnati, aka zuba Naira bilyan 217, sai kuma a bangaren masu zaman kansu, suka zuba Naira bilyan 160.83.

Hakan ya nuna yadda aka kawo karshen shekara, aka samu gibi a tsakanin wadannan bangarorin biyu, da ke nuna yawan abun da suka yi saura.

A zango na biyu na 2020, bangaren gwamnati ta zuba Naira biliyan 118.50, inda kuma na masu zaman kansu, aka zuba kasa da Naira biliyan 70.69.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FanshoHadakaKudi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Ganowa Da Maganin Cutar Kiba Fiye Da Kima A Karo Na Farko

Next Post

Gwamna Dauda Ya ‘Yantar Da Wasu ÆŠaurarru 31 Da Ke Zaman WaÆ™afi A Gidan Yarin Gusau

Related

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

2 hours ago
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku
Tattalin Arziki

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

3 hours ago
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

4 hours ago
Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

1 week ago
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
Tattalin Arziki

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

1 week ago
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
Tattalin Arziki

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

2 weeks ago
Next Post
Gwamna Dauda Ya ‘Yantar Da Wasu ÆŠaurarru 31 Da Ke Zaman WaÆ™afi A Gidan Yarin Gusau

Gwamna Dauda Ya 'Yantar Da Wasu Ɗaurarru 31 Da Ke Zaman Waƙafi A Gidan Yarin Gusau

LABARAI MASU NASABA

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

August 22, 2025
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

August 22, 2025
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

August 22, 2025
An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

August 22, 2025
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

August 22, 2025
Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

August 22, 2025
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

August 22, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

August 22, 2025
EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.