• English
  • Business News
Sunday, September 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudin Kirifto: An Cafke Dan Nijeriya Da Laifin Damfarar ‘Yan Australiya Dala Miliyan 8

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
9 months ago
in Labarai
0
Kudin Kirifto: An Cafke Dan Nijeriya Da Laifin Damfarar ‘Yan Australiya Dala Miliyan 8
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) sun kama Osang Usie Otukpa, wani dan Nijeriya da ake zargi ya damfari wasu ‘yan kasar Australia 139 Dala miliyan 8 ta hanyar kudin Kirifto.

An kama wanda ake zargin ne a filin jirgin sama na Murtala Mohammed da ke Ikeja a Legas, lokacin da ya fito daga kasar Amurka.

  • Yahaya Bello Ya Samu Beli Bayan Cika Sharudan Kotu
  • EU Ta Ware Euro Miliyan 1 Don Tallafa Wa Wadanda Ambaliyar Ruwa Da Kwalara Suka Shafa A Nijeriya

A cikin wata sanarwa da aka fitar, shugaban sashen yada labarai da wayar da kan jama’a na EFCC, Dele Oyewale, ya bayyana cewa Otukpa ya yi amfani da lakabi da dama, da suka hada da Ford Thompson, Oscar Donald Tyler, Michael Haye, Jose Bitto, da Kristin Dabidson, domin aiwatar da wannan zamba.

Ayyukan damfara sun ta’allaka ne a kan wani dan damfara na cryptocurrency mai suna Likuid Asset Group, wanda Otukpa ya habaka sosai a kafafen sada zumunta. An kwadaitar da wadanda aka damfara zuwa saka hannun jari a dandalin, wanda ya haifar da hasarar kudi mai yawa.

Hukumar EFCC ta bayyana cewa an shigar da kudaden da aka samu daga wannan badakalar zuwa asusun bankin Otukpa ta hanyar dandalin musayar cryptocurrency na duniya.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

Sanarwar ta ce: “Hukumomin EFCC sun kama wani da ake zargi da damfara ta intanet, Osang Usie Otukpa, bisa zargin damfarar wasu ‘yan kasar Australia 139 da suka kai Dalar Amurka 8,000,000.

“An kama shi ne a filin tashi da saukar jiragen sama na Murtala Mohammed, Ikeja, Legas, bayan isowarsa daga kasar Amurka a ranar Juma’a 6 ga watan Disamba, 2024.

“Otukpa, wanda yake da synaye biyar da suka hada da-Ford Thompson, Oscar Donald Tyler, Michael Haye, Jose Bitto, da Kristin Dabidson – ya zambaci mutanen ta hanyar jawo su a kan kafofin yada labarun don saka hannun jari a dandalin sa hannun jari na cryptocurrency, Likuid Asset Group.

“An karkatar da kudaden zuwa asusun ajiyarsa ta hanyar dandalin musayar cryptocurrency na duniya.”

Oyewale ya ci gaba da cewa, ana ci gaba da gudanar da bincike, kuma za a gurfanar da wanda ake zargin a gaban kotu bayan kammala aikin. Wannan ci gaban ya bayyana kokarin da EFCC ke yi na murkushe masu aikata laifuka ta intanet da kuma dawo da amana ga tsarin hada-hadar kudi a duniya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Auren Bogi: An Garkame Dan Nijeriya A Indiya Da Laifin Zambar Fiye Da Naira Miliyan 9

Next Post

Bangarorin Da Suka Fi Samun Kaso Mai Tsoka A Kasafin Kudin 2025

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

57 minutes ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

2 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas
Labarai

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

2 hours ago
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu
Labarai

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

4 hours ago
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya
Labarai

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

6 hours ago
Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 
Labarai

Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

7 hours ago
Next Post
Da Ɗumi-ɗumi: Gwamnatin Tarayya Za Ta Tsawaita Kasafin 2024 Zuwa Watanni 6 – Akpabio

Bangarorin Da Suka Fi Samun Kaso Mai Tsoka A Kasafin Kudin 2025

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

Hanyoyin Kare Kai Daga Cutar Basir Cikin Sauƙi

September 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

Gwamnatin Tarayya Ta Kira Taron Gaggawa Don Hana Yajin Aikin NUPENG

September 7, 2025
Arewa

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

September 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

Kwamishinan ‘Yansandan Abuja Ya Gargadi Jami’ansa Kan Arangama Da Direbobi A Titi

September 7, 2025
Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

Yin Ƙidaya Na Da Muhimmanci Ga Ci Gaban Al’umma – Kwamishina Sa’adatu

September 7, 2025
ASUU

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

September 7, 2025
Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

Gwamnati Ta Kaddamar Da Sabbin Darussan Karatu A Makarantun Nijeriya

September 7, 2025
Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

Zulum Ya Tabbatar Da Harin Boko Haram Ya Ci Rayukan Mutane 63 

September 7, 2025
Mun Tara Kuɗi Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

Mun Tara Kuɗi Sama Da Naira Miliyan 170 Na Fatun Layya – Sheikh Bala Lau 

September 7, 2025
Fyade

Matsalar Ciwon Kwakwalwa A Gidajen Yarin Kasar Nan

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.