• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kudurin Kirkiro ‘Yansandan Jihohi Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Zauren Majalisa

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Labarai
0
Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kudurin kirkiro ‘yansandan jihohi ya samu nasarar tsallake karatu na biyu a zauren majalisar wakili, wanda ke neman gyara kundin tsarin mulkin Nijeriy domin bayar dama kowacce jiha ta mallaki ‘yansandanta.

Kudurin da ya samu goyon bayan mataimakin shugaban majalisar wakilai da sauran ‘yan majalisa 14, wanda a yanzu haka yana wurin kwamitin gyaran kundin tsarin mulki na majalisa, sai dai kuma wasu ‘yan majalisan sun ki amincewa da shi, inda suke ganin cewa gwamnoni za su yi amfani da shi a matsayin makamin samun nasarar siyasarsu.

  • Ina Iya Kera Na’urorin Da Suka Fi Na Kasashen Waje Inganci, In ji Adam
  • GORON JUMA’A

Da yake jagorantar muhawaran kan kudurin, dan majalisar APC daga Jihar Kwara, Tolani Shagaya ya bayyana cewa kudurin dokar kirkiro ‘yansandan jihohi zai sake dawo da tsarin shugabanci na gaskiya tare da seta jihohin kasar nan wajen magance matsalar tsaro da ta addabi kasar nan.

Ya ce samar da ‘yansandan jihohi shi ne ya fi muhimmanci na yadda za a dakile matsalar rashin tsaro a tsakanin al’umma da ke fadin kasar nan da yaki da miyagun laifuka a tsakanin jama’a.

Ya ce a halin yanzu, ‘yansandan jihohi sun rika sun kasance a wasu sassan, domin akwai irinsu Amotekun da Neighborhood Watch. Ya kara da cewa kudurin yana neman kwai a ba su hurumin doka da kuma barin su gudanar da ayyukansu bisa tsarin dokokin kasa.

Labarai Masu Nasaba

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Da yake goyon bayan kurudin bayan tsallake karatu na biyu, dan majalisan APC daga Jihar Borno, Ahmed Jaha ya ce kafa rundunar hadin gwiwa ta farar hula a Jihar Borno ya taimaka matuka wajen yaki da Boko Haram da rage musu karfi wajen gudanar da ayyukansu.

Ya ce idan har wadannan rundunar hadin gwiwa ta farar hula suka kasance wani bangare na ‘yansanda a jihohi, to za a samu saukin tattara bayanan sirri. Ya ce ba aikin soja ba ne ya kawo tsaro a cikin kasa, amma saboda gazawar samar da harkokin tsaro a cikin kasa ya sa suka sha.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Masu Kiwon Tumaki Za Su Inganta Garkensu

Next Post

Za Mu Hada Hannu Da Maharba Wajan Samar Da Zaman Lafiya A Adamawa -Rundunar Soja ta 23

Related

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

2 hours ago
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya
Ra'ayi Riga

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

5 hours ago
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas
Labarai

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

7 hours ago
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

9 hours ago
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

12 hours ago
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

23 hours ago
Next Post
Za Mu Hada Hannu Da Maharba Wajan Samar Da Zaman Lafiya A Adamawa -Rundunar Soja ta 23

Za Mu Hada Hannu Da Maharba Wajan Samar Da Zaman Lafiya A Adamawa -Rundunar Soja ta 23

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

August 24, 2025
Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

Kasar Sin Ta Gudanar Da Bita Na 3 Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Samun Nasara A Yakin Kin Harin Japan

August 24, 2025
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

August 24, 2025
Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

Tanko Yakasai Ya Nuna Takaici Kan Rashin Samar Da Kamfanin Sarrafa Fata A Kano Kamar Na Legas

August 24, 2025
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3, Sun Kwato AK-47 A Kebbi

August 24, 2025
Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

August 24, 2025
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.