• English
  • Business News
Saturday, July 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar ‘J5 Container’ Ta Gudanar Da Taron Neman Hadin Kan Jami’an Tsaro A Legas

by Bala Kukuru
6 months ago
in Labarai
0
Kungiyar ‘J5 Container’ Ta Gudanar Da Taron Neman Hadin Kan Jami’an Tsaro A Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Alhamis ce, Kungiyar NURTW ta kasa bangaren ‘J5 container’ reshan Jihar Legas a shiyar kasuwar Mile12 Intanashinal maket karkashin jagorancin shugabanta, Alhaji Umar Ahmed Isah ta gudanar da taron neman hadin kan jami’an tsaro na bangarori daban-daban na cikin garin Legas.

Kungiyar ta hada kai ne da bangarorin jami’an tsaro da suka hada da hukumar Kwaston da hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) da hukumar kula da hanyoyi da hukumar ‘yansanda da dai sauransu.

  • Tinubu Ya Isa Legas Don Gudanar Da Bukukuwan Kirsimeti Da Sabuwar Shekara 
  • Jami’ar Kiwon Lafiya Ta Legas Za Ta Kara Samar Da Kwararru – Kwamishina

Taron neman hadin kan jami’an tsaron ya samu halartar dukkan wakilan kungiyar na kananan hukumomin Jihar Legas da shugabanta na wasu jihohin arewacin Nijeriya, wanda suka hada da shugaban kungiyar na Kaduna, Suleman Muhammad Kaduna da shugaban kungiyar na Kano, Muhammad Sani Kano da shugaban kungiyar na Katsina, Idiris Umar Katsina da shugaban kungiyar na Filato, Kwamared Isah Filato da shugaban kungiyar Narto na Filato, Buhari Bulama.

Sauran sun hada da shugaban kungiyar na Bauchi, Buhari Suleman Bauchi da shugaban kungiyar na Borno, Ahmed Muhammad Barno da shugaban kungiyar Nato a Abuja, Umar Sarki da shugaban kungiyar na Kafanchan, Maiwada Musa da ko’odinetan kungiyar a Jos, Salisu Adamu da sauran shugaban kasuwar Mile12 Intanashinal maket, Alhaji shehu Usman Jibirin.

Makasudin gudanar da wannan shi ne, neman hadin kan jami’an tsaro da kuma jaddada dankon zumunci a tsakaninsu tare da kara fahimtar juna baki daya, a yayin da jami’an tsaron na kowanne bangare suka gabatar da jawabansu daya bayan daya tare da jawo hankulan direbobin da su daina shan kwayoyi da kuma rage yin gudu a lokacin da suke tuki, domin kare lafiyarsu da rayuwar fasinjojinsu.

Labarai Masu Nasaba

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

Haka kuma sun shawarci direbobin J5 container da sauran direbobi masu daukar kaya daga Legas zuwa arewacin Nijeriya da su rika tantance kayan da za su dauka kafin a loda masu a motocinsu, domin kauce wa daukar haramtaccen kayan da gwamnati ba ta yarda da shi ba.

Shugaban kungiyar J5 container da ke shiyar kasuwar Mile 12, Alhaji Umar Ahmed Isah ya yi jawabin godiya ga shugaban kungiyar na kasa da wakilanta na jihohi dangane da irin gudummawar da suke bai wa kungiyar NURTW tun daga sama har zuwa kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Legas
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Karrama Kwamishinan Ma’aikatar Ayyuka Na Katsina A Matsayin Mafi Kwazo

Next Post

Sakataren Gwamnatin Ondo Ya Rasu Bayan Hatsarin Mota

Related

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa
Labarai

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

6 hours ago
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

6 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Kotu Da Ɗansanda

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

9 hours ago
Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC
Manyan Labarai

Gwamna Ademola Adeleke Ya Ƙaryata Jita-Jitar Sauya Sheƙa Daga PDP Zuwa APC

9 hours ago
Abin Da Ya Sa ‘Yan Nijeriya Ba Su Mori Dimokuradiyya Ba Har Yanzu –Jega
Labarai

Shirin Tinubu Kan Kiwon Dabbobi Zai Samar Da Ayyukan Yi Miliyan 5 Ga Matasa – Jega

12 hours ago
‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote
Labarai

‘Yan Kasuwa Na Kalubalantar Rage Faranshin Man Dangote

13 hours ago
Next Post
Sakataren Gwamnatin Ondo Ya Rasu Bayan Hatsarin Mota

Sakataren Gwamnatin Ondo Ya Rasu Bayan Hatsarin Mota

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu

Wang Yi Da Takwaransa Na Ghana Sun Aikewa Juna Sakon Murnar Cika Shekaru 65 Da Kulla Dangantakar Diplomasiyya A Tsakanin Kasashensu

July 5, 2025
Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

Sin Da Faransa Sun Amince Da Ingiza Cudanyar Mabanbantan Sassa Tare Da Samar Da Karin Tabbaci Ga Duniya

July 5, 2025
Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

Bukatar Ma’aurata Su Rika Bayyana Wa Junansu Gaskiyar Yanayin Samunsu

July 5, 2025
Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

Yadda Ake Gasasshen Biredi (Sandwich)

July 5, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (5)

July 5, 2025
ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

ALGON Ta Taya Gwamnan Sani Murnar Samun Lambar Yabo Ta Kasa

July 5, 2025
Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

Kwankwaso Ba Zai Sake Yi Mana Takarar Shugabancin Ƙasa Ba A Zaɓen 2027 Ba – NNPP

July 5, 2025
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu

July 5, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

July 5, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

An Kama Matashin Da Ya Yi Garkuwa Da Abokinsa Tare Da Karbar Kudin Fansa

July 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.