• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyar Masana’antu: UAVs Na Farar Hula Masu Rajista Na Kasar Sin Suna Karuwa

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
Uav

LABARAI MASU NASABA

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

Adadin ababen hawa marasa matuka masu shawagi a sama na farar hula na kasar Sin (UAVs) da aka yi wa rajista ya zarce miliyan 1.7, kamar yadda kungiyar masana’antu ta ababen hawa masu shawagi kusa da doron kasa wato LAIA ta bayyana a taronta na shekara-shekara a ranar Litinin. 

Wadannan jirage marasa matuka dai sun yi tafiyar sama da sa’o’i miliyan 19.46 a cikin watanni 8 na farkon shekarar 2024, wanda ya karu da kashi 15.6 cikin dari bisa na shekarar da ta gabata, a cewar kungiyar ta LAIA wacce ke zaman kanta da ma’aikatar masana’antu da fasahar watsa labaru ta kasar Sin ke jagoranta.

  • Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabin Murnar Shiga Sabuwar Shekara Ta 2025
  • Manyan Makarantun Bauchi Sun Tsunduma Yajin Aikin Sai Baba Ta Gani

Taron ya ce, aikace-aikacen jiragen sama gaba daya, wadanda jirage marasa matuka ke gudanarwa, na ci gaba da fadada a fannonin da suka hada da isar da kayayyaki, da jagoranci a aikin gona da binciken yanayi. Har ila yau, girman masana’antar jiragen sama marasa matuka na kasar Sin yana ci gaba da habaka, inda ya zama wani muhimmin karfi wajen bunkasa tattalin arzikin ababen hawa masu shawagi kusa da doron kasa.

An yi kiyasin darajar tattalin arzikin ababen hawa masu shawagi kusa da doron kasa na kasar Sin ya zarce yuan biliyan 670, kimanin dalar Amurka biliyan 93 a shekarar 2024, inda aka yi hasashen cewa ya zuwa shekarar 2026 zai zarce yuan tiriliyan 1, bisa ga bayanan da hukumar CCID ta fitar. (Mohammed Yahaya)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou
Daga Birnin Sin

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 
Daga Birnin Sin

Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

November 5, 2025
Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
Next Post
Gwamna Sule Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Samar Da Wutar Lantarki Mallakin Jihar Nasarawa

Gwamna Sule Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Samar Da Wutar Lantarki Mallakin Jihar Nasarawa

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

November 5, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Na Tattauna Batun Fara Amfani Da Harshen Hausa A Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 5, 2025
Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025
An Nemi Kasashen ECOWAS Su Samar Da Kariya Ga Yankunan Hakar Ma’adanai

ECOWAS Ta Ƙaryata Iƙirarin Trump Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya

November 5, 2025
Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Ya Rasu Yana Da Shekaru 86

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.