• English
  • Business News
Saturday, September 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyoyi Sun Maka FIFA A Kotu Saboda Yawan Wasanni

by Abba Ibrahim Wada
11 months ago
in Wasanni
0
Kungiyoyi Sun Maka FIFA A Kotu Saboda Yawan Wasanni
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Manyan Lig-Lig na Nahiyar Turai da kungiyar ‘yan wasa Fifpro sun shigar da karar hukumar kwallon kafa ta Duniya FIFA gaban hukumar kasashen Turai kan abin da suka kira ‘mamaye komai’ da hukumar ta yi a ‘yan shekarun nan.

Gasanni Turai da ake bugawa guda 39 ciki har da Premeir Ingila, kungiyoyi 1,130 a fadin kasashe 33, sun yi korafin FIFA na wuce gona da iri karkashin dokar Nahiyar Turai ta shirya gasa, musamman idan ana maganar tsara wasannin kasashe karkashin FIFA duk da cewa gasar La Liga ba ta cikin mambobin gasannin Turai amma ta shiga cikin wannan korafi ita ma.

  • An Daure Wani Mutum Shekara Bakwai Bisa Laifin Lalata Yarinya ‘Yar Shekara 11
  • An Gudanar Da ZaÉ“en Ƙananan Hukumomi Cikin Kwanciyar Hankali A Kaduna – Gwamna Sani

Babban daraktan tsare-tsare na FIFPRO, Aledander Bielefeld, ya ce bangarori daban-daban sun shigar da koke gaban hukumar Tarayyar Turai suna kiran abin da wanda ba su yi tsammani ba kuma ya kamata a yi abin da ya dace.

 

Korafin ‘Yan Wasa Ya Yi Yawa

Labarai Masu Nasaba

Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo

Kofin Duniya: Lookman Da Dessers Sun Isa Sansanin Super Eagles A Uyo

Akwai turka-turkar da ke faruwa yanzu kan yawan wasannin da ‘yan wasa ke bugawa a kaka, kuma ita ce kara ta baya-bayan nan da aka shigar domin kungiyar kwararrun ‘yan kwallon kafa ita ma ta bi sahun wannan kara kan FIFA a watan Yuni, game da yawan wasannin da ake tsara bugawa.

Kungiyar da ta ‘yan wasan Faransa sun shigar da karar ne a kotun kasuwanci da ke Brussels “suna kalubalantar halarcin hukuncin FIFA na sanya wasannin kasashe musamman kan hukuncin kirkira da sanya kofin duniya a 2025.

An tsara za a samu wakilan Turai 12 a bikin fadada kafin duniya da za a yi a Amurka a 15 ga watan Yuni zuwa 13 ga watan Yuli. A watan Disambar 2022 ne majalisar kolin FIFA ta tabbatar da fadada gasar inda kungiyar ‘yan wasan ta nuna jayayyarta tana cewa “an matse komai ta yadda ‘yan wasa ba za su samu damar hutawa ba yadda ya kamata tsakanin kakar da aka kammala da sabuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FIFAƘungiyoyi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Muka Dakatar Da Yunkurin Tsige Ganduje Daga Shugabancin APC – Kungiyar Arewa Ta Tsakiya

Next Post

Beijing Na Shirin Fadada Yankin Gwaji Na Motocin Hawa Masu Tuka Kansu

Related

Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo
Wasanni

Spence Na Dab Da Kafa Tarihin Zama Musulmi Na Farko Da Zai Buga Wa Ingila Ƙwallo

1 day ago
Lookman
Wasanni

Kofin Duniya: Lookman Da Dessers Sun Isa Sansanin Super Eagles A Uyo

2 days ago
Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG
Wasanni

Tottenham Ta Dauki Aron Kolo Muani Daga PSG

4 days ago
Isak Na Dab Da Zama ÆŠan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya
Wasanni

Isak Na Dab Da Zama ÆŠan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

5 days ago
Yadda Kungiyoyin Firimiyar Ingila Suka Shirya Wa Kakar Bana
Wasanni

Yadda Kungiyoyin Firimiyar Ingila Suka Shirya Wa Kakar Bana

6 days ago
‘Yan Wasan Afirka Da Ake Ganin Za Su Yi Abin Kirki A Kakar Bana
Wasanni

‘Yan Wasan Afirka Da Ake Ganin Za Su Yi Abin Kirki A Kakar Bana

6 days ago
Next Post
Beijing Na Shirin Fadada Yankin Gwaji Na Motocin Hawa Masu Tuka Kansu

Beijing Na Shirin Fadada Yankin Gwaji Na Motocin Hawa Masu Tuka Kansu

LABARAI MASU NASABA

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

September 5, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

September 5, 2025
Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

September 5, 2025
Za Mu RiÆ™e Wa Minista Tijjani MuÆ™aminsa Bayan HamÉ“arar Da Tinubu A 2027 – El-Rufai 

Ana Ci Gaba Da Caccakar El-rufai Kan Kalamansa Game Da Tsaron Kasa

September 5, 2025
Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

September 5, 2025
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara

Duk Da Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ana Ci Gaba Da Kai Hare-hare Wasu Yankunan Zamfara

September 5, 2025
Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 5, 2025
Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

Ban Yi Kuskure Wajen Zaben Kashim A Matsayin Mataimaki Ba – Tinubu

September 5, 2025
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira

September 5, 2025
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

’Yansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 2 Da Wasu 156 Kan Aikata Laifuka A Jigawa

September 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.