• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyoyin Arewa Sun Yi Fatali Da Bukatar Sakin Nnamdi Kanu

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Kungiyoyin Arewa Sun Yi Fatali Da Bukatar Sakin Nnamdi Kanu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gamayyar Kungiyoyin Arewa (CNG) sun yi fatali da sabon kiraye-kirayen a saki shugaban haramtacciyar kungiyar Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu.

Kungiyar IPOB ce ke jagorantar fafutukar kafa kasar Biyafara mai cin gashin kanta.

  • Bangaren Hada-hadar Kasuwanci Ta Yanar Gizo Na Kasar Sin Ya Bunkasa A Cikin Watan Maris
  • Ina Gaskiyar Bayyanar Aljanun Aliens A Jihar Katsina?

Kakakin kungiyar, Abdul-Azeez Suleiman, a wata sanarwa da ya fitar, ya ce kiraye-kirayen a saki Kanu ba tare da shari’a ba da shugabannin da kungiyoyin Ndigbo suka yi ta kara kamari tun bayan zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu.

Kungiyar ta Arewa ta yi nuni da cewa kungiyoyi irin su Ohanaeze Ndigbo sun shiga cikin “yakin zagon kasa” ta hanyar yin amfani da sakin Kanu a matsayin wani sharadi na hadin gwiwa da Ndigbo da gwamnatin Tinubu mai zuwa wanda ba su taba zabe ba kuma babu wata hanyar da za ta iya kai wa ga nasara. zaben.

Don haka kungiyar ta yi Allah-wadai da sabbin kiraye-kirayen a dakatar da shari’ar Kanu da kungiyar Ohanaeze da sauran shugabanni da kungiyoyi na Ndigbo suka yi, inda ta bayyana shi a matsayin hauka, rashin hankali, rashin sanin ya kamata, rashin tunani da rashin gaskiya.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Ta nanata kira ga hukumomin tarayya da su yi watsi da irin wadannan kiraye-kirayen na rashin kishin kasa, su kuma jajirce wajen ganin an gurfanar da Kanu a gaban shari’a don kada a kafa wani mummunan misali na yadda shugabannin yankin ke tsoma baki a shari’a.

Kungiyar ta CNG ta sanar da gwamnati mai jiran gado kan hatsarin fadowa ga masu tada kayar baya “da nufin haifar da tarnaki da barnar da ba dole ba da kuma korar Nijeriya kan wani bala’i”.

Ya kara da cewa: “Maimakon haka, ya kamata shugaban kasa ya jajirce wajen ganin an tuhumi Kanu, masu daukar nauyinsa, masu goyon bayansa da kuma masu hada baki wajen aikata munanan laifukan da ake yi wa Nijeriya da ‘yan Nijeriya wadanda ba su ji ba basu gani ba.

“Domin hana fadawa cikin rikici a wannan zamani, da kuma dakile kashe-kashen jama’a, wahalhalun da ba a taba gani ba, bai kamata gwamnatin tarayya ta amince da matsin lambar da Ohanaeze da ire-irenta ke yi ba na ganin an sako shugaban kungiyar ba tare da wani sharadi ba, kungiyar da aka ayyana ta a matsayin kungiyar ta’addanci.”

An fara kama Kanu ne a shekarar 2015 amma an bayar da belinsa a watan Afrilun 2017.

Ya tsere bayan da sojojin Nijeriya suka mamaye gidansa da ke Afara-Ukwu, kusa da Umuahia, Jihar Abia, a watan Satumbar shekarar.

An sake kama shi a Kenya kuma an dawo da shi Nijeriya a watan Yunin 2021, kimanin shekaru hudu bayan ya tsere daga kasar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BiyafaraDokaGwamnatin TarayyaHukunciKungiyoyin ArewaNnamdi KanuShari'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za Mu Ceto Mutanen Da Aka Sace A Zamfara —’Yan Sanda

Next Post

‘Yan Sanda Sun Kashe Dan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Adamawa

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

19 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

1 day ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

2 days ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

2 days ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

2 days ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

3 days ago
Next Post
‘Yan Sanda Sun Kashe Dan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Adamawa

'Yan Sanda Sun Kashe Dan Bindiga, Sun Ceto Mutane A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.