ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Gaskiyar Bayyanar Aljanun Aliens A Jihar Katsina?

by El-Zaharadeen Umar
3 years ago
Aliens

Batun bayyana wasu halittu da ake dangantawa da aljanun aliens a Jihar Katsina yana cikin abubuwan da suka dauki hankali a cikin wannan makon da ya gabata.
Kafafen sada zumunta na soshiyal midiya sun dauki zafi so sai ya yi bayyana wannan labari da masana suka ce babu wani abu mai kama da haka da ya shigo cikin kwaryar Katsina, abu ne kawai na wasu marasa kishin da hangen nesa.

Bidiyon halittar da ake yi wa lakabi da aljannun Aliens sun mamaye duk wasu shafukan sada zumunta tare da bayanin cewa wadannan Aljanu sun bayyana ne a garin Katsina, sai dai kuma babu wanda zai gaya maka ya gamsu ko kuma ya ga wanda ya gansu.

  • Ya Zuwa Karshen Maris Yawan Kudaden Musayar Ketare Da Sin Take Da Su Ya Kai Dala Biliyan 3183.9

Jama’a da dama a jihar Katsina sun sha amsa kira daga wasu jihohi da kasashe dangane da wannan lamari, sai dai mafi yawan amsar da ake baiwa masu neman karin bayani ita ce, muma a soshiyal midiya muka gani kamar yadda kuka gani.

ADVERTISEMENT

Kamar yadda Muhammad Aminu Kabir ya bayyana cewa abinda ya da ce mutane su tuna shine a irin wannan lokacin Manzon Allah (S) ya gaya mana cewa a lokacin Azumi ana daure Aljannu, wannan kadai ya isa jama’a su gane cewa wannan abun ba gaskiya bane.

Ya kara da cewa abu na biyu kuma ga duk wanda ya kalli bidiyon zai iya ganin hannun wani Bature wanda shi ya dauki bidiyon yayin da shi kuma wanda yake magana da Hausa faifan murya ne aka dora wanda ya yi dai dai da abinda ke faruwa cikin bidiyon.

LABARAI MASU NASABA

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

“Hatta ma wata hallita ta Aliens da ake magana akanta tsawon lokaci a zahirance ma babu ita shirin fim ne na turawa, dan haka mutane suma daina sauraren wannan batun ko yada wadannan.

Ganin yadda wannan al’amari ke daukar wani sabon salo na tsoratar da jama’a musamman Katsina da ke fama da matsalolin tsaro yasa rundunar ‘Yan sanda ta jihar Katsina yin magana dangane da wannan tirka -tirka
Ba tare da bata lokaci ba kakakin rundunar ‘yan sanda na jihar Katsina CSP Gambo Isah ya karyata wannan batu da ke yawo a kafafen sada zumunta na soshiyal midiya.

Bayanin hakan na kunshe a cikin wata samarwa da rundunar ta raba wa manema labarai a Katsina inda ta ce babu kamshi gaskiya a wannan lamari.

Sanarwar ta ce an jawo hankalin rundunar ‘Yan sanda ta Jihar Katsina ne a kan wannan faifan bidiyo da ake yadawa cewa wasu aljanu sun shigo garin Katsina.

Sanarwar ta ce duk abinda aka gani acikin wannan faifan bidiyo karya ce tsagwaranta da wasu marasa kishi suka kirkira domin tayar da hankali jama’a a irin wannan lokaci.

Kamar yadda rundunar ‘Yan sanda ta ce wannan wani yunkuri ne na neman tada zaune tsaye da kuma kawo cikas a dorewar zaman lafiya da ake da shi a jihar Katsina
Kakakin rundunar ‘Yan sanda CSP Gambo Isah ya ce al’umma su yi watsi da wannan faifan bidiyo kuma tuni sun baza komar su domin damke duk wanda aka kama yana da hannu wajan kitsa wannan al’amari.

Aliens
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Batun Kammala Aikin Gina Gidaje 250 Na “Renewed Hope” Ya Bar Baya Da Kura A Jihar Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Yusuf Buhari Ya Halarci Zaɓen Fidda Gwani Na Sanatan Shiyyar Daura
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mace Ta Doke Namiji A Zaɓen Fidda Gwani Na Majalisar Tarayya A Katsina
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Gayyato Jakadun Kasashen Waje 17 Ya Kara Wa Bukukuwan Sallah Armashi A Katsina

MASU ALAKA

Aliens
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Aliens
Rahotonni

Yadda Sauya Shekar ‘Yan Siyasa Ta Sauya Fasalin Majalisar Dokokin Kasa

May 16, 2026
Abincin Da Ya Kamata Ku Ci Lokacin Al’ada
Rahotonni

Almajiranci:Matsala Ko Maslaha

May 10, 2026
Next Post
Ra’ayina A Kan Yaduwar Cacar Bet9ja A Tsakanin Matasa

Ra'ayina A Kan Yaduwar Cacar Bet9ja A Tsakanin Matasa

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.