• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kungiyoyin Sin Da Dama Sun Ba Da Ra’ayinsu Kan Hakkin Dan Adam A Rubuce Ga Majalisar Kare Hakkin Dan Adam Ta MDD

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kungiyoyin Sin Da Dama Sun Ba Da Ra’ayinsu Kan Hakkin Dan Adam A Rubuce Ga Majalisar Kare Hakkin Dan Adam Ta MDD
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An gudanar da taron majalisar kare hakkin dan Adam ta MDD karo na 50 tun daga ranar 13 ga watan Yuni zuwa ranar 8 ga wannan wata a birnin Geneva na kasar Switzerland.

Kungiyoyi masu zaman kansu na Sin da dama sun halarci taron tare da ba da ra’ayoyi a rubuce, inda suka bayyana nasarorin da Sin ta samu a fannin kare hakkin dan Adam a dukkan fannoni, da sa kaimi ga yin kwaskwarima da kyautata tsarin kare hakkin dan Adam na duniya.

  • Ayyukan Da Sin Ke Ba Da Gudummowar Aiwatarwa A Kongo Brazzaville Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Hadin Gwiwar Kasashen Biyu A Fannonin Al’adu Da Kiwon Lafiya

A cewar kungiyar yin mu’amala da waje ta kananan kabilu ta kasar Sin ta bayyana cewa, a koda yaushe Sin tana nacewa ga manufar kare hakkin dan Adam na mai da jama’a a gaban kome, tana kuma daukar matakan da suka dace, don inganta saurin bunkasuwar tattalin arziki da zamantakewar al’ummar jihar Xinjiang, a halin yanzu jama’ar kabilu daban daban suna jin dadin zaman rayuwarsu, da kuma tabbatar kare al’adun gargajiya na kabilun yadda ya kamata.

Wasu kasashen yammacin duniya ciki har da kasar Amurka, sun rika yada jita-jita game da jihar Xinjiang, don zubar da kimar Sin da hana bunkasuwarta.

Ya kamata majalisar kare hakkin dan Adam ta MDD ta rika tantance shaidu na hakika, da karya, kuma kada bayanan karya su rika jan hankalinsu.

Labarai Masu Nasaba

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Cibiyar yin mu’amala a tsakanin kasa da kasa kan batun mata ta birnin Beijing na kasar Sin, ta yi imanin cewa, cutar COVID-19 ta kara tsananta matsalar rashin daidaiton jinsi a duniya. Kungiyoyi masu zaman kansu na kasar Sin, suna baiwa ‘yan mata ilmi da horo, don inganta fasahohinsu, da daukar matakan da suka dace, cimma burin samun daidaito jinsi a fannin kimiyya da fasaha. (Zainab)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Gudanar Da Kwas Din Horar Da Kwararru Masu Aiki Da Alluran Gargajiya Na Sin Karo Na Farko A Kasar Zimbabwe

Next Post

Garabasa Da Falalar Tsayuwar Arfa

Related

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo
Daga Birnin Sin

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

17 hours ago
Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi
Daga Birnin Sin

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

18 hours ago
Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

19 hours ago
Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha
Daga Birnin Sin

Hukumar Fina-Finai Ta Kasar Sin Ta Kulla Takardar Hada Hannu Da Hukumar Al’adu Ta Kasar Rasha

19 hours ago
Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Cinikayyar Waje Ta Kasar Sin Ta Karu Da Kaso 5.6 Bisa Dari A Watan Afirilu

1 day ago
Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Da Rasha Za Su Karfafa Hadin Gwiwa Don Kare Karfin Ikon Dokokin Duniya

1 day ago
Next Post
Arfa

Garabasa Da Falalar Tsayuwar Arfa

LABARAI MASU NASABA

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

Wayar Salula Na Dab Da Kai Mu Wutar Jahannama

May 10, 2025
Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

Martanin Kwankwaso Ga Kawu Sumaila Da Sauran Masu Ficewa Daga NNPP

May 10, 2025
Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

Zulum Ya Haramta Sayar Da Fetur A Bama Don Yaƙi Da Ta’addanci

May 10, 2025
Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

May 10, 2025
Sin

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

May 10, 2025
Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

May 10, 2025
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

May 10, 2025
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

May 10, 2025
Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

May 10, 2025
Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

May 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.