• English
  • Business News
Monday, July 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwanturolan NIS Na Ribas Ya Ba Da Tabbacin Kare ‘Yan Kasashen Waje A Jihar

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Kwanturolan NIS Na Ribas Ya Ba Da Tabbacin Kare ‘Yan Kasashen Waje A Jihar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanturolan Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS) reshen Jihar Ribas, James Sunday, ya tabbatar wa ‘yan kasashen waje mazauna Nijeriya da masu zuba hannun jari na kasashen waje da ke jihar, cewa su sha kuruminsu za a kare musu harkokin kasuwancinsu da hannun jarinsu gabanin da bayan zaben Nijeriya.

Da ya ke magana da ‘yan kasashen wajen ta kafar sadarwa, Kwanturolan ya jaddada kokarin da hukumar NIS ke yi wajen taimaka wa wadanda ba ‘yan Nijeriya ba, ‘yan kasashen waje da ke zaune a Nijeriya, ‘yan kasashen waje da ke nemin izinin aiki, neman izinin zama da yin kaura ta musamman (SIS).

  • NIS Ta Kama Wasu Mata 11 Da Aka Yi Fataucinsu Zuwa Kasar Libiya

 

Kazalika da wadanda ba ‘yan Nijeriya ba (Maza) da ke neman auren mace ‘yar Nijeriya bayan cika dukkanin ka’idojin da hakan ke bukata da kuma wadanda suke gudanar da harkokin kasuwancinsu bisa doka da ka’ida tare da cikakken izini ko wasu da ke da wani aikin yi na musamman a cikin kasar nan.

Ya kara da cewa dukkanin wadannan rukunin mutanen (Yan kasan waje) da su kwantar da hankalinsu su ji kamar a gidajensu ko kasashensu na asali su ke domin cigaba da bunkasa harkokin kasuwanci.

Labarai Masu Nasaba

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

A cewar wata sanarwar daga sashin yada labarai na hukumar a jihar Ribas, James ya kuma bukaci ‘yan kasashen wajen da su cigaba da mutunta dokoki da ka’idojin Nijeriya da aka shimfida musu tare da bada wa ‘yan Nijeriya suke aiki da su domin rage matsalar rashin aikin yi a tsakanin matasa.

‘Yan kasashen waje mazauna Ribas sun samu tabbacin cewa za a basu cikakken kariya da harkokin kasuwancinsu muddin za su cigaba da mutunta dokoki da ka’idojin dukkanin hukumomin da suka shafi shige da fice da kuma zama halastaccen masu zuba hannun jari a Ribas da ma Nijeriya.

James Sunday ya kuma ba su tabbacin cewa kofar su a bude take wajen kyautatawa da inganta kyakkyawar alaka a tsakanin hukumar ta NIS da ‘yan kasashen waje domin bunkasa hada-hadar kasuwanci da zuba hannun jari.

  • https://leadership.ng/leadership-award-a-landmark-history-for-me-nis-cg-jere/

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Da Dumi-Dumi: CBN Ya Ba Wa Bankuna Umarnin Su Fitar Da Tsofaffin Kudade — Soludo

Next Post

Tsohon Mai Horas Da ‘Yan Wasan Kwallon Kafa Na Falcons, Ismaila Mabo, Ya Rasu

Related

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Rasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi
Da É—umi-É—uminsa

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

1 hour ago
Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja
Manyan Labarai

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

3 hours ago
SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai
Labarai

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

4 hours ago
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

5 hours ago
Ministan YaÉ—a Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban ÆŠan Jarida Leon Usigbe
Labarai

Ministan YaÉ—a Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban ÆŠan Jarida Leon Usigbe

5 hours ago
Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano
Labarai

Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

6 hours ago
Next Post
Tsohon Mai Horas Da ‘Yan Wasan Kwallon Kafa Na Falcons, Ismaila Mabo, Ya Rasu

Tsohon Mai Horas Da 'Yan Wasan Kwallon Kafa Na Falcons, Ismaila Mabo, Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Samar Da Manyan Manhajojin AI Sama Da 1500

Sin Ta Samar Da Manyan Manhajojin AI Sama Da 1500

July 28, 2025
Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Rasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

July 28, 2025
Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

July 28, 2025
SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

July 28, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

July 28, 2025
Ministan YaÉ—a Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban ÆŠan Jarida Leon Usigbe

Ministan YaÉ—a Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban ÆŠan Jarida Leon Usigbe

July 28, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

July 28, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

July 28, 2025
An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

July 28, 2025
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

July 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.