• Leadership Hausa
Wednesday, February 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Kwastam Ta Damke Mazakutar Jaki 7000 Da Miyagun Kwayoyi A Legas

by Sulaiman
5 months ago
in Labarai
0
Kwastam Ta Damke Mazakutar Jaki 7000 Da Miyagun Kwayoyi A Legas

Hukumar Kwastam ta Nijeriya da ke kula da daukar kaya a filin jirgin Murtala Mohammed ta kama Mazakutar Jaki 7000 da ake kokarin fitarwa zuwa Hong Kong.

Shugaban Hukumar Kwastam na yankin, Sambo Dangaladima ya bayyana hakan a lokacin da yake baje kolin buhunan mazakutar Jakunan guda 16 ga manema labarai da kudin harajin kayan ya kai Naira Miliyan 216, 212, 813.

  • Hukumar Kwastom Ta Cafke Miyagun Kwayoyi Na Kimanin Biliyan N1.4 A Legas

“Masu fitar da kayan, sun bayyana wadannan haramtattun sassan namun dabbobin a matsayin cewa, mazakutar Sanuwa ce , bayan tantancewa, jami’an mu sun gano cewa mazakutar Jaki ce, wannan shi ne karon farko da muka kama irin wannan abu. ba za mu bari irin wannan haramtacciyar fataucin namun daji ya bunkasa a karkashin mu ba,” Inji Dangaladima.

An mika kayan da aka kwace ga hukumar kula da ayyukan noma ta Nijeriya wanda mataimakin Sufritanda, Adebimpe Adetunji ya wakilta.

Bayan haka, rundunar ta mika kwalaye 912 na magunguna jabu (ba tare da lambar rijistar NAFDAC ba) da aka shigo da su daga Pakistan ga hukumar kula da abinci ta kasa wanda Jami’in Ayyuka na Hukumar SAHCOL, Hassan Yusuf ya wakilta.

Labarai Masu Nasaba

CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023

Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano

Hukumar Kwastam ta kuma mika kwalaye 1158 na Tramadol ga hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA.

Previous Post

EFCC Da Sojojin Nijeriya Sun Hada Kai Don Yakar Cin Hanci Da Rashawa Da Yaki Da Ta’addanci

Next Post

Da Dumi-dumi: Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Yayi Murabus

Related

CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023
Labarai

CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023

4 hours ago
Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano
Labarai

Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano

5 hours ago
Sauyin Kudi: Bankin Zenith Ya Rufe Wasu Rassansa A Nijeriya Sakamakon Kai Masa Hari
Labarai

Sauyin Kudi: Bankin Zenith Ya Rufe Wasu Rassansa A Nijeriya Sakamakon Kai Masa Hari

7 hours ago
Sauyin Kudi: Buhari Ya Gana Da Kungiyar Gwamnonin Nijeriya Da Emefiele
Labarai

Sauyin Kudi: Buhari Ya Gana Da Kungiyar Gwamnonin Nijeriya Da Emefiele

9 hours ago
Babu Dan Nijeriya Da Girgizar Kasar Turkiyya Ta Shafa – Jakada
Manyan Labarai

Babu Dan Nijeriya Da Girgizar Kasar Turkiyya Ta Shafa – Jakada

11 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Daya, Sun Sace 10 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutum Daya, Sun Sace 10 A Jihar Neja

11 hours ago
Next Post
Da Dumi-dumi: Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Yayi Murabus

Da Dumi-dumi: Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Yayi Murabus

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Kai Zuciya Nesa Game Da Batun Kumbon Farar Hula Da Ta Harbo

Sin Ta Bukaci Amurka Da Ta Kai Zuciya Nesa Game Da Batun Kumbon Farar Hula Da Ta Harbo

February 7, 2023
Zan Tabbatar Da An Ci Gajiyar Man Fetur A Yankin Bauchi Da Gombe Muddin Aka Zabe Ni – Atiku

Zan Tabbatar Da An Ci Gajiyar Man Fetur A Yankin Bauchi Da Gombe Muddin Aka Zabe Ni – Atiku

February 7, 2023
Masana’antun Kasar Sin Sun Taka Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

Masana’antun Kasar Sin Sun Taka Rawa Wajen Farfado Da Tattalin Arzikin Duniya

February 7, 2023
Gwajin Dawo Da Rukunonin Yawon Bude Ido Zuwa Kasashen Ketare Da Sin Ke Yi Zai Farfado Da Kasuwar Yawon Bude Ido Ta Duniya

Gwajin Dawo Da Rukunonin Yawon Bude Ido Zuwa Kasashen Ketare Da Sin Ke Yi Zai Farfado Da Kasuwar Yawon Bude Ido Ta Duniya

February 7, 2023
Kungiyar Ibo A Jihar Kaduna Ta Nuna Goyon Bayan Ga Sanata Uba Sani

Kungiyar Ibo A Jihar Kaduna Ta Nuna Goyon Bayan Ga Sanata Uba Sani

February 7, 2023
CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023

CBN Ya Tabbatarwa INEC Samun Wadatattun Takardun Naira Don Gudanar Da Zaben 2023

February 7, 2023
Sin Ta Kaddamar Da Tsarin Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Türkiyya Da Syria

Sin Ta Kaddamar Da Tsarin Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Türkiyya Da Syria

February 7, 2023
Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano

Malamin Islamiyya Ya Shiga Hannun Hukumar Hisbah Kan Lalata Da Dalibansa A Kano

February 7, 2023
Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Fahimta Da Aiwatar Da Matakan Ingiza Zamanintarwa Iri Na Kasar Sin

Shugaba Xi Ya Jaddada Muhimmancin Fahimta Da Aiwatar Da Matakan Ingiza Zamanintarwa Iri Na Kasar Sin

February 7, 2023
Sauyin Kudi: Bankin Zenith Ya Rufe Wasu Rassansa A Nijeriya Sakamakon Kai Masa Hari

Sauyin Kudi: Bankin Zenith Ya Rufe Wasu Rassansa A Nijeriya Sakamakon Kai Masa Hari

February 7, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.