• Leadership Hausa
Friday, June 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwastam Ta Damke Mazakutar Jaki 7000 Da Miyagun Kwayoyi A Legas

by Sulaiman
9 months ago
in Labarai
0
Kwastam Ta Damke Mazakutar Jaki 7000 Da Miyagun Kwayoyi A Legas
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kwastam ta Nijeriya da ke kula da daukar kaya a filin jirgin Murtala Mohammed ta kama Mazakutar Jaki 7000 da ake kokarin fitarwa zuwa Hong Kong.

Shugaban Hukumar Kwastam na yankin, Sambo Dangaladima ya bayyana hakan a lokacin da yake baje kolin buhunan mazakutar Jakunan guda 16 ga manema labarai da kudin harajin kayan ya kai Naira Miliyan 216, 212, 813.

  • Hukumar Kwastom Ta Cafke Miyagun Kwayoyi Na Kimanin Biliyan N1.4 A Legas

“Masu fitar da kayan, sun bayyana wadannan haramtattun sassan namun dabbobin a matsayin cewa, mazakutar Sanuwa ce , bayan tantancewa, jami’an mu sun gano cewa mazakutar Jaki ce, wannan shi ne karon farko da muka kama irin wannan abu. ba za mu bari irin wannan haramtacciyar fataucin namun daji ya bunkasa a karkashin mu ba,” Inji Dangaladima.

An mika kayan da aka kwace ga hukumar kula da ayyukan noma ta Nijeriya wanda mataimakin Sufritanda, Adebimpe Adetunji ya wakilta.

Bayan haka, rundunar ta mika kwalaye 912 na magunguna jabu (ba tare da lambar rijistar NAFDAC ba) da aka shigo da su daga Pakistan ga hukumar kula da abinci ta kasa wanda Jami’in Ayyuka na Hukumar SAHCOL, Hassan Yusuf ya wakilta.

Labarai Masu Nasaba

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Hukumar Kwastam ta kuma mika kwalaye 1158 na Tramadol ga hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA.

ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Da Sojojin Nijeriya Sun Hada Kai Don Yakar Cin Hanci Da Rashawa Da Yaki Da Ta’addanci

Next Post

Da Dumi-dumi: Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Yayi Murabus

Related

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu
Labarai

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

3 hours ago
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata
Labarai

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

3 hours ago
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

6 hours ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

8 hours ago
Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda
Labarai

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

8 hours ago
Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Akume Da Femi A Sakataren Gwamnati Da Shugaban Ma’aikatan Fadarsa

9 hours ago
Next Post
Da Dumi-dumi: Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Yayi Murabus

Da Dumi-dumi: Shugaban Kwamitin Amintattu Na PDP Yayi Murabus

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

RCEP Ta Fara Aiki A Kasashe 15 Da Suka Sa Hannu Kan Yarjejeniyar

June 2, 2023
Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.