ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwastam Ta Kama Kayan Fasa-Kwauri Na Miliyan 46 A Kebbi

by Umar Faruk
4 years ago
Kwastam

Hukumar Hana Fasa-Kwauri ta Kasa (Kwastam) a Jihar Kebbi ta samu nasarar kama wasu kayan sawa na hannu na kimanin Naira miliyan 36 da kuma samar da Naira miliyan 127 a matsayin kudin shiga a watan Nuwamba.

Shugaban Hukumar Kwastam, Kwanturola Joseph Attah ne, ya bayyana hakan ga manema labarai a Birnin Kebbi, yayin da yake baje kolin kayayyakin da hukumar ta kama a watan da ya gabata.

  • Kyawawan Halaye 2: Wasu Annabawa Da Sauran Bayin Allah Da Suka Yi Magana A Tsummar Jego
  • Shugaban Kasar Sin Ya Yi Shawarwari Da Manyan Shugabannin Kasar Saudiyya Da Kuma Gana Da Shugabannin Wasu Kasashen Larabawa Bi da Bi

Da yake ba da cikakken bayani kan ayyukan rundunar, Attah ya ce, rundunar ta samu kudi miliyan dari da ashirin da bakwai, da dubu dari takwas da talatin da tara, da naira dari uku da casa’in (127,839,390.75) a matsayin kudaden shiga daga shigo da kayan fasa-kwauri a kan hanyar iyakar Kamba da ke Jamhuriyar Nijar daga Jihar kebbi.

ADVERTISEMENT

A bangaren yaki da fasa-kwauri, ya bayyana cewa, a yayin da ake ci gaba da sintiri a fadin Jihar Kebbi, rundunar ta samu nasarar kame wasu kayayyaki da suka hada da dila 303 da buhu 94 na tufafin gwanjo guda 94, mota kirar BMW guda daya, lita mai 2,375 a cikin jarkoki da kuma buhunan shinkafa 58 na kasar waje mai nauyin kilo 50 kowanne; da sauran wadanda kudin harajinsu ya kai miliyan arba’in da shida, da dubu dari bakwai da shida, da naira dari bakwai da casa’in da biyar (46,706,795.00).

Haka kuma, Kwanturola Joseph Attah, ya ba da tabbacin cewa jami’ansa a shirye suke su dakile ayyukan masu fasa-kwauri saboda rundunar tana da kayan aikin da suka dace don gudanar da aikin a kowane lokaci.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

“Daga bayanan da muka samu, an samu karuwar kayan fasa-kwauri a cikin watanni biyu da suka gabata.”

“Idan za a tuna cewa an kuma kama dilar gwanjo 139 a watan Oktoba.

“Masu fasa-kwaurin suna biyan bukatun mutane masu kauri irin su cardigans a wannan lokacin na sanyi don safarar wadannan tufafin da aka yi amfani da su, ba tare da la’akari da tasirin kiwon lafiya ba har zuwa karshen amfani da su.

“Ba mu san daga ina kayan suka fito ba ko kuma na karshe masu amfani da tufafin, yanayin lafiyarsu da sauransu.

“Don guje wa shakku, tufafin hannu na biyu sun fado a karkashin jadawalin kasuwanci na (CET) 2022-2026, wanda aka haramta shigo da shi a kasan lafiya. Batun fasa kwaurinta ya ci karo da sashe na 46 na dokar hukumar kwastam (CEMA) CAP C. 45 LFN, 2004 (kamar wadda aka yi wa kwaskwarima).

“Hakkin hukumar kwastam ne ta tabbatar da cewa ba a bar wani abu da zai iya cutar da mutanen kasa ba. Mun kuduri aniyar yin hakan,” in ji shi.

Hukumar ta yaba da tallafin da hukumar ke bayarwa ta hanyar samar da dabaru kuma ta kuduri aniyar tunkarar masu fasa-kwauri a jahohin kasar nan.

Hukumar ta CAC ta yi kira ga duk masu hannu da shuni da su tallafa wa rundunar ofishin Kwastam na Jihar Kebbi ta hanyar samar da bayanai masu inganci don samun nasarorin gudanar da ayyukan dakile fasa-kwauri.

Kwastam
Umar Faruk
+ postsBio
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk-2/
    Nijeriya Da Jamhuriyar Benin Za Su Sassauta Tsanantawa A Kan Iyakokinsu Ga ‘Yan Kasuwa
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk-2/
    Hajjin Bana: Shettima Zai Kaddamar Da Jirgin Farko Na Maniyyata 430 A Kebbi
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk-2/
    Jami’an Tsaro sun Ceto Mata Biyu da aka Yi Garkuwa da Su A Kebbi
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk-2/
    Majalisar Dokokin Kebbi Ta Dakatar Da Dan Majalisa Mai Wakiltar Birnin Kebbi Ta Arewa

MASU ALAKA

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso
Manyan Labarai

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Next Post
An Mikawa Kamfanin China Eastern Jirgin Sama Kiran C919 Na Farko Da Kasar Sin Ta Kera Da Kanta

An Mikawa Kamfanin China Eastern Jirgin Sama Kiran C919 Na Farko Da Kasar Sin Ta Kera Da Kanta

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.