• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Labarin Asadulmuluuk (39)

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Nishadi
0
Labarin Asadulmuluuk (38)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Assalamu alaikum.” suka amsa baki dayansu, “Wa’alaikussalama,” kansa a sunkuye bai kalle su ba, sannan ya ce; “Ina farin cikin haduwarmu a wannan majalisi mai albarka, Allah ya sa haduwar mu ta zama alkhairi a garemu baki daya, kuma ina kara taya mu murnar ganin shekarar budi da zaman lafiya.” 

Shahid bai san Hafida ba, kuma yana son ya fitar da ita a cikin kawayenta.

  • Cinikin Waje Na Kasar Sin Shi Ne Jigon Tattalin Arzikin Duniya
  • Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Zababben Shugaban Kenya

Sai ya ce; “Ina rokon sakin fuska daga mai masaukin baki,” sai ya ga duk sun kalle ta sun yi murmushi, ita kuma ta jawo mayafin kanta ta rufe fuskarta saboda kunya.

Da ya fahimci haka ya girgiza kai, cikin zuciya ya fada, “Kai tsarki ya tabbata ga Ubangijin da ya kyautata halittu, lallai su Hafida da kawayenta ana zuba kyau a doron kasa.”

Shahidah ta kalli Hafida ta ce; “Hafida bakonki fa zuciyarsa cike take da sake-sake.”

Labarai Masu Nasaba

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba

Nan ma ya dago kai ita ma ya kalle ta, sai ya rasa to wace mace za’a samu a wannan kasa da za ta haura wadannan ‘yan mata kyau? Kai lallai su Hafida ana zuba kyau.

Babu shakka abokina ba a banza ya haukace cikin kaunarta ba.

Bayan sun yi masa barka da zuwa, sai doki ya yi haniniya ta uku, wadda kuma ita ce ta karshe, a nan sai ya ce; “Ina neman afuwa zan je na isar da wani sako na dawo,” Hafida ta ce; “Sako kuma? Amma na ga doki fa yayi haninya, a wurin dokin kuma za ka karbi sakon? Ya yi murmushi ya mike tsaye ya fita.

Hafida ta kalli kawayenta ta ce, “In ce ko kun ga irin halayyar samarin, kuna ganin yadda yake ta fito da wasu al’amura ko? Amma ku ta shi mu bishi mu ga abinda zai aikata.”

Suka biyo shi a baya bai sani ba, da zuwansa suka ga yana magana da dokinsa da wani yare da ba su sani ba.

Da Hafida ta ga haka, nan da na ta koma cikin gida ta debo karti mutum shida wai su lura da zaman da za su yi da wannan bako, idan sun ji daya daga cikinsu ta yi kara su kawo musu dauki, don a tunaninta Shahid ba mai cikakken hankalin ba ne, ya juya zai koma cikin gidan, sai Layusa take gaya masa halin da ake ciki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: LabariLabarin Asadulmuluuk (39)Madubin Rayuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Tattauna Kan Wasu Daftarorin Da Za A Yi Nazarinsu Yayin Zaman Kwamitin Kolin JKS

Next Post

Auren Da Nake Buri

Related

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Nishadi

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

4 days ago
Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba
Nishadi

Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba

2 weeks ago
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah
Nishadi

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

3 weeks ago
Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya
Nishadi

Na Hadu Da Azzalumai Da Mayaudara Farkon Shigata Kannywood – Dan’duniya

4 weeks ago
Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu
Nishadi

Ko Maƙiyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

1 month ago
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya
Nishadi

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

1 month ago
Next Post
Auren Da Nake Buri

Auren Da Nake Buri

LABARAI MASU NASABA

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

September 11, 2025
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

September 11, 2025
Shettima

Shettima Ya Bada Umarnin Gaggauta Raba Lamunin Naira Biliyan 250 Ga Ƙananan Manoma 

September 11, 2025
An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

September 11, 2025
Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

September 11, 2025
Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.