• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Labarin Asadulmuluuk (39)

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Nishadi
0
Labarin Asadulmuluuk (38)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Assalamu alaikum.” suka amsa baki dayansu, “Wa’alaikussalama,” kansa a sunkuye bai kalle su ba, sannan ya ce; “Ina farin cikin haduwarmu a wannan majalisi mai albarka, Allah ya sa haduwar mu ta zama alkhairi a garemu baki daya, kuma ina kara taya mu murnar ganin shekarar budi da zaman lafiya.” 

Shahid bai san Hafida ba, kuma yana son ya fitar da ita a cikin kawayenta.

  • Cinikin Waje Na Kasar Sin Shi Ne Jigon Tattalin Arzikin Duniya
  • Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murna Ga Zababben Shugaban Kenya

Sai ya ce; “Ina rokon sakin fuska daga mai masaukin baki,” sai ya ga duk sun kalle ta sun yi murmushi, ita kuma ta jawo mayafin kanta ta rufe fuskarta saboda kunya.

Da ya fahimci haka ya girgiza kai, cikin zuciya ya fada, “Kai tsarki ya tabbata ga Ubangijin da ya kyautata halittu, lallai su Hafida da kawayenta ana zuba kyau a doron kasa.”

Shahidah ta kalli Hafida ta ce; “Hafida bakonki fa zuciyarsa cike take da sake-sake.”

Labarai Masu Nasaba

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

Babu Wanda Ya Jawo Ra’ayina  Zuwa Masana’antar Kannywood —Umar Hassan (2)

Nan ma ya dago kai ita ma ya kalle ta, sai ya rasa to wace mace za’a samu a wannan kasa da za ta haura wadannan ‘yan mata kyau? Kai lallai su Hafida ana zuba kyau.

Babu shakka abokina ba a banza ya haukace cikin kaunarta ba.

Bayan sun yi masa barka da zuwa, sai doki ya yi haniniya ta uku, wadda kuma ita ce ta karshe, a nan sai ya ce; “Ina neman afuwa zan je na isar da wani sako na dawo,” Hafida ta ce; “Sako kuma? Amma na ga doki fa yayi haninya, a wurin dokin kuma za ka karbi sakon? Ya yi murmushi ya mike tsaye ya fita.

Hafida ta kalli kawayenta ta ce, “In ce ko kun ga irin halayyar samarin, kuna ganin yadda yake ta fito da wasu al’amura ko? Amma ku ta shi mu bishi mu ga abinda zai aikata.”

Suka biyo shi a baya bai sani ba, da zuwansa suka ga yana magana da dokinsa da wani yare da ba su sani ba.

Da Hafida ta ga haka, nan da na ta koma cikin gida ta debo karti mutum shida wai su lura da zaman da za su yi da wannan bako, idan sun ji daya daga cikinsu ta yi kara su kawo musu dauki, don a tunaninta Shahid ba mai cikakken hankalin ba ne, ya juya zai koma cikin gidan, sai Layusa take gaya masa halin da ake ciki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: LabariLabarin Asadulmuluuk (39)Madubin Rayuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Tattauna Kan Wasu Daftarorin Da Za A Yi Nazarinsu Yayin Zaman Kwamitin Kolin JKS

Next Post

Auren Da Nake Buri

Related

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa
Nishadi

Daga Kallon Fina-finan Indiya Na Samu Sha’awar Fadawa Kannywood – Kamalu Mijinyawa

6 days ago
Labarin Asadulmuluuk (39)
Nishadi

Babu Wanda Ya Jawo Ra’ayina  Zuwa Masana’antar Kannywood —Umar Hassan (2)

2 weeks ago
Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan
Nishadi

Ina Fatan Watsi Da Harkar Fim Nan Gaba —Umar Hassan

3 weeks ago
Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango
Nishadi

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

3 weeks ago
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)
Nishadi

Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

4 weeks ago
Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba
Nishadi

Masana’antar Kannywood Na Tsananin Buqatar Addu’a – Hauwa Garba

1 month ago
Next Post
Auren Da Nake Buri

Auren Da Nake Buri

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

October 3, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Tinubu Zai Ziyarci Jos Domin Halartar Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

October 3, 2025
MDD Ta Yi Alƙawarin Tallafa Wa Gidauniyar Malala Mai Rajin Inganta Ilimin ‘Ya’ya Mata

MDD Ta Yi Alƙawarin Tallafa Wa Gidauniyar Malala Mai Rajin Inganta Ilimin ‘Ya’ya Mata

October 3, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

October 3, 2025
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

October 3, 2025
ADC Ta Dakatar Da Shugabanta Da Wasu Jiga-jigai 3 A Kebbi

ADC Ta Umarci Dukkan Mambobinta Su Yi Murabus Daga Tsoffin Jam’iyyunsu

October 3, 2025
Xi Ya Taya Grand Duke Guillaume Na Luxembourg Murnar Hawa Karagar Mulki

Xi Ya Taya Grand Duke Guillaume Na Luxembourg Murnar Hawa Karagar Mulki

October 3, 2025
Dage Zaben Shugabannin PDP Na Jihohi Ya Kara Ruruta Wutar Rikici A Jam’iyyar

Dage Zaben Shugabannin PDP Na Jihohi Ya Kara Ruruta Wutar Rikici A Jam’iyyar

October 3, 2025
Sabbin Gonakin Da Za A Magance Zaizayewar Kasa A Sin A Karshen Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Na 14 Sun Kai Muraba’in Kilomita 340,000

Sabbin Gonakin Da Za A Magance Zaizayewar Kasa A Sin A Karshen Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar Na 14 Sun Kai Muraba’in Kilomita 340,000

October 3, 2025
Jami’in MDD: Kayataccen Hutun “Golden Week Plus” Na Kasar Sin Ya Nuna Tasirin Yawon Bude Ido A Duniya 

Jami’in MDD: Kayataccen Hutun “Golden Week Plus” Na Kasar Sin Ya Nuna Tasirin Yawon Bude Ido A Duniya 

October 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.