• English
  • Business News
Thursday, June 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lalata Da ‘Yar Shekara 14: Kotu Ta Daure Jarumin Nollywood Baba Ijesha Shekara 16 A Gidan Yari

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
Lalata Da ‘Yar Shekara 14: Kotu Ta Daure Jarumin Nollywood Baba Ijesha Shekara 16 A Gidan Yari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kotun sauraron laifuka na musamman da ke zamanta a Ikeja ta daure Jarumin masana’antar shirya fina-finai ta Kudancin Nijeriya ‘Nollywood’, Olanrewaju James, da aka fi sani da Baba Ijesha, shekara 16 a gidan gyara halinka bisa lalata da karamar yarinya ‘yar shekara 14 gami da cin zarafinta.

A hukuncin da Alkalin kotun Justice Oluwatoyin Taiwo ya yanke na tsawon awa biyu a ranar Alhamis, ya kama tare da daure Baba Ijesha ne bisa samunsa da laifin lalata da keta haddin karamar yarinya.

  • Kotu Ta Wa Malamin Islamiyyan Da Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 8 Fyade Daurin Rai Da Rai

Alkali Taiwo ya wanke wanda ake zargin da daga tuhuma ta 1 da ta 6 da ake masa na fyade da karfin tsiya ga yarinya.

Sai dai kotun ta kamata Baba Ijesha da laifuka na 2,3,4 da na 5 da ake tuhumarsa tare da wankesa daga tuhuma ta 1 da ta 6.

Laifukan da ake zargin jarumin sun saba wa sashi na 135, 137, 261, 202, 262 da n 263 na kundin manyan laifuka da hukuncinsu ta jihar Legas na 2015 da ta tanadar da daurin rai-da-rai ga wanda aka kama da aikatawa.

Labarai Masu Nasaba

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

Kodayake jarumin ya karyata dukkanin zarge-zarge da ake masa. Amma na’urar daukar hotu ta CCTV da aka nada da aka sanyawa a kotun ya nuna shi na da alaka da yarinyar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamata Ya Yi A Hukunta ‘Yan Siyasar Amurka Da Suka Kitsa Juyin Mulki A Wasu Kasashe

Next Post

Karya Fure Take Ba Ta ’Ya’ya

Related

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas
Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

10 minutes ago
Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike
Manyan Labarai

Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

1 hour ago
haraji
Labarai

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

10 hours ago
Dangote
Labarai

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4

10 hours ago
Filato
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane 8 A Jihar Filato

12 hours ago
Duk Da Cewa Wike Ba Ɗan APC Ba Ne Amma Muna Jin Daɗin Aikin sa – Tinubu
Manyan Labarai

Duk Da Cewa Wike Ba Ɗan APC Ba Ne Amma Muna Jin Daɗin Aikin sa – Tinubu

14 hours ago
Next Post
Karya Fure Take Ba Ta ’Ya’ya

Karya Fure Take Ba Ta ’Ya’ya

LABARAI MASU NASABA

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

Gobara Ta Ƙone Wani Gidan Mai A Legas

June 12, 2025
Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

Zan Ci Gaba Da Ɓata Wa Masu Sukar Tinubu Rai Da Ayyuka – Wike

June 12, 2025
Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

Yadda Kasar Sin Ta Zo Da Sabon Salon Zamanantar Da Sashen Jigilar Kayayyaki

June 11, 2025
haraji

Tinubu Ya Soke Yin Jawabi Ga ‘Yan Kasa Na Ranar Dimokuradiyya, Zai Yi Daga Zauren Majalisa

June 11, 2025
An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

An Gudanar Da Taron Ministoci Masu Daidaita Ayyukan Da Aka Amince Yayin Taron FOCAC

June 11, 2025
Dangote

Ɗan Ƙasar Indiya Da Wasu 12 Sun Gurfana A Kotu Kan Satar Wa Dangote Dizal Na Naira Biliyan 4

June 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kaso Kusan 80% Sun Soki Musabbabin Barkewar Tarzoma A Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN: Kaso Kusan 80% Sun Soki Musabbabin Barkewar Tarzoma A Amurka

June 11, 2025
Kasuwancin Sin Da Afirka Ya Habaka Cikin Hanzari A Shekaru 25 Da Suka Gabata

Kasuwancin Sin Da Afirka Ya Habaka Cikin Hanzari A Shekaru 25 Da Suka Gabata

June 11, 2025
Filato

‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutane 8 A Jihar Filato

June 11, 2025
He Lifeng Ya Bukaci Amurka Da Ta Warware Takaddamar Cinikayya Da Sin Ta Hanyar Tattaunawa Da Hadin Gwiwa

He Lifeng Ya Bukaci Amurka Da Ta Warware Takaddamar Cinikayya Da Sin Ta Hanyar Tattaunawa Da Hadin Gwiwa

June 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.