• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 2

Rago mai fari da baƙi mai manyan ƙaho ya fi kowanne falala a wajen layya a Mazhabar Malikiyya. Duba; Almuƙaddimut Muhimmãt [1/336]

by Nuhu Ubale Ibrahim
2 years ago
in Bakon Marubuci, Fatawa, Ilimi
0
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dabbobin da ake layya da su, su ne tumaki da awaki da shanu da raƙuma. Duba Alma’ūnatu [1/484] da Aƙrabus Sãliki [shafi na 47] da Assamarud Dãnī [ shafi na 390-391] da Almuntaƙã Sharhul Muwaɗɗã [4/160]

Ana yin layya da tumaki idan suka cika shekara ɗaya suna harin shiga ta biyu koda da ‘yan kwanaki ne. Awaki kuma waɗanda suka cika sheka biyu ko kuma suna cika shekara ɗaya suna harin shiga ta biyu ko da wata ɗaya ne. Shanu kuma ana layya da su, idan suka cika shekara uku ko suka shiga ta huɗu, raƙuma kuma waɗanda suka cika shekara biyar ko suka shiga ta shida. Duba; Attaju Wal Iklil [4/463] Sharhus Sagīr [2/339] Masãlikul Jalãlati [2/822] da Assamarud Dãnī [ shafi na 390-391]

  • Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 3
  • Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 4
  • Zan Iya Yi Wa Mamaci Layya?

Za a iya layya da tumaki waɗanda suka cika wata shida zuwa goma mafi ƙaraci. Duba; Alkãfi [shafi na 237-238] da Alma’ūnatu [1/486]

Ana ganin shanun da suka cika shekara biyu ko suka shiga ta uku za a iya layya da su. Alkãfi [shafi na 238] da Alma’ūnatu [ 1/486].

Raƙumi idan ya cika shekara biyar ko ya shiga ta shida koda da rana ɗaya ne za a iya layya da shi. Sirãjus Sãliki [2/12] da Alkãfi [238].

Labarai Masu Nasaba

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

Duk dabbar da bata cika waɗannan shekaru da aka ambata ba, to bai halatta a yi layya da ita ba, idan kuma an yi da ita to layyar bata yi ba. Almudawwanatul Kubrã [1/610].

A Malikiyya yin layya da tumaki ta fi falala, sa’n nan shanu sai kuma raƙuma. Duba; Attalƙīnu [ shafi 211] da Aƙrabus Sãliki [ shafi na 47].

Rago mai fari da baƙi mai manyan ƙaho ya fi kowanne falala a wajen layya a Mazhabar Malikiyya. Duba; Almuƙaddimut Muhimmãt [1/336]

A guji sayen dabbobin da ba su isa layya ba musamman shanu da raƙuma, domin ibada ana yinta ne da abin da Allah ya shar’anta.

Mu haɗu a rubutu na uku don sanin sifofin dabbar layya.

Nuhu Ubale Ibrahim
(ABU RAZINA PAKI)
8/12/1442
Bugu na biyu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Babbar SallahLayyaSallar Layya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Uganda Game Da Harin Da Aka Kai Kan Wata Makaranta a Kasar

Next Post

Firaministan Sin Ya Gana Da Darakta Janar Ta WTO

Related

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

12 hours ago
Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan
Bakon Marubuci

Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

2 days ago
Hoton Kwankwaso da Ganduje da Shekarau
Bakon Marubuci

Daga Sawaba Zuwa Asara: Baje Kolin Kasuwancin Siyasa A Kano – Auwalu Anwar

4 days ago
Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima
Ilimi

Kungiyoyi Masu Fada Aji Kan Harkar Ilimi Sun Nemi A Yi Wa Sashen Kwaskwarima

1 week ago
Manufofin Hulda Da Kasashen Wajen Da Nijeriya Ke Bukata
Bakon Marubuci

Manufofin Hulda Da Kasashen Wajen Da Nijeriya Ke Bukata

1 week ago
Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah
Ilimi

Gwamnatin Yobe Za Ta Yi Taron Girmama Ɗalibar Turanci Ta Duniya, Nafisa Abdullah

3 weeks ago
Next Post
Firaministan Sin Ya Gana Da Darakta Janar Ta WTO

Firaministan Sin Ya Gana Da Darakta Janar Ta WTO

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.