• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Xi Ya Kai Ziyara Afirka Ta Kudu

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
xi

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

Wakilin dindindin na ofishin siyasa na kwamitin tsakiyar jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin (JKS), kana darektan kwamitin ladabtarwa na kwamitin tsakiyar JKS Li Xi, ya jagoranci tawagarsa don ziyarar aiki a kasar Afirka ta kudu bisa gayyatar da aka yi masa, daga ran 5 zuwa 7 ga watan nan da muke ciki. Yayin ziyarar, Li Xi ya gana da shugaban kasar, kana shugaban jam’iyyar ANC ta kasar Matamela Cyril Ramaphosa a Cape Town, da shugaban majalisar dokokin kasar, kana babban jami’i mai jan ragamar jam’iyyar ANC Thoko Didiza a Pretoria, da kuma babban darektan ANC, Fikile Mbalula.

 

Yayin ganawarsa da Ramaphosa, Li ya ce, Sin da Afirka ta Kudu na da dadadden zumunci, kuma a shekarun nan na baya, huldar kasashen biyu ta kara habaka karkashin jagorancin shugaban kasar Sin Xi Jinping da takwaransa Ramaphosa. Ya ce Sin na fatan kara hadin kai da kasashe masu tasowa don tabbatar da matsaya daya da shugabannin kasashen biyu suka cimma, da ma inganta tushen amincewa da juna a siyasance da gaggauta hadin gwiwar tsare-tsaren raya kasashen biyu, da ma daga matsayin hadin kai da na cin moriya tare, da kara azama wajen tabbatar da ci gaban da aka samu a taron koli na Beijing na dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka, kana da raya shawarar “ziri daya da hanya daya” mai inganci, da kuma daga huldar kasashen biyu zuwa wani sabon mataki. Ya kara da cewa, Sin za ta nuna wa Afirka ta Kudu cikakken goyon baya don ta zama kasar da za ta karbi shugabancin G20 a shekarar 2025, ta yadda za ta kara hadin gwiwa da kasashe masu tasowa da gaggauta ci gaban harkokin kasa da kasa da na shiyya-shiyya, ta yadda za a jagoranci sha’anin raya kasashe masu tasowa da masu saurin ci gaba baki daya da ma raya kyakkyawar makomar Bil Adama ta bai daya. (Amina Xu)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

November 9, 2025
Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba
Daga Birnin Sin

Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Next Post
Raɗɗa Ya Kaddamar Da Dakarun Tsaro 550 Kashi Na Biyu A Katsina

Raɗɗa Ya Kaddamar Da Dakarun Tsaro 550 Kashi Na Biyu A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

November 9, 2025
Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

November 9, 2025
Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

November 9, 2025
NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Bagudo Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci Daga ‘Yan Bindiga

November 9, 2025
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

November 9, 2025
Triumph

Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.