ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Li Xi Ya Kai Ziyara Afirka Ta Kudu

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
xi

LABARAI MASU NASABA

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Wakilin dindindin na ofishin siyasa na kwamitin tsakiyar jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin (JKS), kana darektan kwamitin ladabtarwa na kwamitin tsakiyar JKS Li Xi, ya jagoranci tawagarsa don ziyarar aiki a kasar Afirka ta kudu bisa gayyatar da aka yi masa, daga ran 5 zuwa 7 ga watan nan da muke ciki. Yayin ziyarar, Li Xi ya gana da shugaban kasar, kana shugaban jam’iyyar ANC ta kasar Matamela Cyril Ramaphosa a Cape Town, da shugaban majalisar dokokin kasar, kana babban jami’i mai jan ragamar jam’iyyar ANC Thoko Didiza a Pretoria, da kuma babban darektan ANC, Fikile Mbalula.

 

Yayin ganawarsa da Ramaphosa, Li ya ce, Sin da Afirka ta Kudu na da dadadden zumunci, kuma a shekarun nan na baya, huldar kasashen biyu ta kara habaka karkashin jagorancin shugaban kasar Sin Xi Jinping da takwaransa Ramaphosa. Ya ce Sin na fatan kara hadin kai da kasashe masu tasowa don tabbatar da matsaya daya da shugabannin kasashen biyu suka cimma, da ma inganta tushen amincewa da juna a siyasance da gaggauta hadin gwiwar tsare-tsaren raya kasashen biyu, da ma daga matsayin hadin kai da na cin moriya tare, da kara azama wajen tabbatar da ci gaban da aka samu a taron koli na Beijing na dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka, kana da raya shawarar “ziri daya da hanya daya” mai inganci, da kuma daga huldar kasashen biyu zuwa wani sabon mataki. Ya kara da cewa, Sin za ta nuna wa Afirka ta Kudu cikakken goyon baya don ta zama kasar da za ta karbi shugabancin G20 a shekarar 2025, ta yadda za ta kara hadin gwiwa da kasashe masu tasowa da gaggauta ci gaban harkokin kasa da kasa da na shiyya-shiyya, ta yadda za a jagoranci sha’anin raya kasashe masu tasowa da masu saurin ci gaba baki daya da ma raya kyakkyawar makomar Bil Adama ta bai daya. (Amina Xu)

ADVERTISEMENT
xi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil
xi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”
  • Sulaiman
    Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9
  • Sulaiman
    Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana
  • Sulaiman
    Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

MASU ALAKA

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”
Daga Birnin Sin

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

July 27, 2026
Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9
Daga Birnin Sin

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026
Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

July 27, 2026
Next Post
Raɗɗa Ya Kaddamar Da Dakarun Tsaro 550 Kashi Na Biyu A Katsina

Raɗɗa Ya Kaddamar Da Dakarun Tsaro 550 Kashi Na Biyu A Katsina

LABARAI MASU NASABA

xi

WAFU B 2026: Nijeriya Ta Doke Ghana Da Ci 4-2 A Wasan Farko

July 27, 2026
An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

July 27, 2026
xi

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026
xi

Obi-Kwankwaso Obasanjo Yake Goyon Baya, Amma Atiku Zai Iya Lashe Zabe – Momodu

July 27, 2026
Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

Ribar Manyan Kamfanonin Sarrafa Kayayyaki Na Sin Ta Karu Da Kaso 18.7 A Rabin Farkon Bana

July 27, 2026
Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

Xi: Sin Ta Shirya Kara Karfafa Dangantaka Da Brazil

July 27, 2026
Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

Tinubu Ya Goyi Bayan Kafa Sabon Asibitin Koyarwa A Bichi — Ɗan Majalisar Kano

July 27, 2026
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 30, Sun Ƙone Gidaje Da Shaguna A Kaduna 

July 27, 2026
Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

Kwalejin Kimiyya Ta Kogi Ta Dakatar Da Malamai Kan Zargin Lalata Da Ɗalibai Da Sauran Laifuka

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.