Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Lokaci Bai Yi Ba Na Kafa ‘Yan Sandan Jihohi A Nijeriya- Sufeton ‘Yan Sanda

by Tayo Adelaja
July 21, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Babban sufeton ‘yan Sandan Nijeriya Ibrahim Idris, ya ce lokaci bai yi ba da za’a kafa rundunar ‘Yan Sandan Jihohi domin samar da tsaro, saboda irin matsalolin siyasar da ake fuskanta a kasar.

Ibrahim Idris ya bayyana hakanne yayin da ya ke  gabatar da kasida ga taron gwamnonin jihohin kasar da suka kafa kwamitin don nazarin bukatar haka.

samndaads

Sufeton,  sakamakon  irin yanayin siyasar da kasar ke ciki da kuma fargabar yadda masu mulki za su iya yin amfani da ‘yan Sandan wajen musguna wa abokan hamayya, ‘a cewarsa lokacin bayar da damar fara amfani da wannan tsari a jihohi bai yi ba’inji shi.

Shugaban  ‘yan sanda ya bukaci gwamnati da ta inganta rundunar da ake da ita a yanzu wajen taimaka ma ta da kayan aiki da kuma isassun kudade domin aiwatar da aikin da ke gabanta.

SendShareTweetShare
Previous Post

Fahimta Fuska: Sheikh Ibrahim Khalil

Next Post

Hukumar Zabe Ta Kasa Ta Sanar Wa Kotu Wajibcin Ta Na Yi Wa Dino Melaye Kiranye

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post

Hukumar Zabe Ta Kasa Ta Sanar Wa Kotu Wajibcin Ta Na Yi Wa Dino Melaye Kiranye

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version