• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ma’aikatan Filato Sun Fara Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Su Albashi

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Ma’aikatan Filato Sun Fara Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Su Albashi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ma’aikatan Jihar Filato sun fara yajin aikin sai baba-ta-gani bayan gwamnatin jihar ta kasa biya musu bukatunsu.

An ayyana matakin ne a cikin sanarwar yajin aikin da kungiyar hadin gwiwa ta JNC reshen Filato ta fitar a daren ranar Laraba a Jos.

  • Gwamnati Za Ta Kashe Biliyan 22.44 Kan Ciyar Da Fursunoni A 2023
  • Buhari Ya Nemi Majalisa Ta Sake Amince Masa Ya Ci Bashin Dala Miliyan 800

Sanarwar da Shugaban JNC na Filato, Titus Malau da Sakatare, Timothy Gopep suka sanya wa hannu, ta ce yajin aikin ya biyo bayan karewar wa’adin kwanaki bakwai da gwamnati ta yi wa’adin kwanaki hudu.

Sun ce an sanar da wa’adin da karin wa’adin ne a cikin wasikunsu na ranar 19 ga watan Afrilu, 2023 da 3 ga watan Mayu, 2023.

Jami’an JNC sun bayyana cewa majalisar ta gudanar da taro a ranar 10 ga watan Mayu tare da shugaban ma’aikatan gwamnati da sakataren gwamnatin jihar.

Labarai Masu Nasaba

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

“A bayyane yake cewa gwamnati ba ta nuna isashen kudurin magance matsalolin ba kamar yadda aka gabatar a cikin kundinmu na bukatu kafin wa’adinta ya kare, kamar yadda ta yi alkawari tun farko.

“Duk da haka, bayan ganawar hadin gwiwa tsakanin JNC da shugabannin kungiyar kwadago ta Nijeriya (NLC), an yanke shawarar cewa za a shiga yajin aikin.

“Wannan matakin ya zama wajibi tun da gwamnati ta yi watsi da nata bangaren na yarjejeniyar duk da alkawuran da ta dauka.

“Saboda haka, muna ba da umarnin duk kungiyoyin hadin gwiwarmu da suka fara yajin aikin daga tsakar daren 10 ga Mayu 2023,” in ji su.

A cewarsu, an umurci dukkan kungiyoyin hadin gwiwar da su bi ka’ida tare da tabbatar da cikakken yarda har sai an biya bukatun ma’aikata.

Duo ya yi gargadin cewa duk wani sabawa umarnin zai jawo hukunci mai tsanani.

Kamfanin dillancin labaran Nijeriya (NAN) ya rawaito cewa ma’aikatan na fafatawa da gwamnatin jihar kan rashin biyan albashi, da dai sauran wasu bukatu da dama.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FilatoJosMa'aikataNUCYajin Aiki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnati Za Ta Kashe Biliyan 22.44 Kan Ciyar Da Fursunoni A 2023

Next Post

Shugaba Xi Ya Ziyarci Birnin Cangzhou A Lardin Hebei

Related

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
Manyan Labarai

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

7 hours ago
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu
Manyan Labarai

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

11 hours ago
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo
Labarai

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

13 hours ago
Nijeriya Ta Kori Ƙarin ‘Yan Ƙasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta’addanci Da Zamba A Intanet
Labarai

Nijeriya Ta Kori Ƙarin ‘Yan Ƙasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta’addanci Da Zamba A Intanet

16 hours ago
Mafi Ƙarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ‘Yan Nijeriya Daga Ƙangin Talauci Ba – Amurka
Manyan Labarai

Mafi Ƙarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ‘Yan Nijeriya Daga Ƙangin Talauci Ba – Amurka

17 hours ago
Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 
Manyan Labarai

Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

21 hours ago
Next Post
Shugaba Xi Ya Ziyarci Birnin Cangzhou A Lardin Hebei

Shugaba Xi Ya Ziyarci Birnin Cangzhou A Lardin Hebei

LABARAI MASU NASABA

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

August 21, 2025
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

August 21, 2025
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

August 21, 2025
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

August 21, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Cika Shekaru 60 Da Kafuwar Jihar Xizang Mai Cin Gashin Kanta

August 21, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Kaddamar Da Shirin Gwaji Na Samun Lamunin Waje Ga Bangaren Makamashi Mai Tsafta

August 21, 2025
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.