ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ma’aikatan Filato Sun Fara Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Su Albashi

by Sadiq
3 years ago
Filato

Ma’aikatan Jihar Filato sun fara yajin aikin sai baba-ta-gani bayan gwamnatin jihar ta kasa biya musu bukatunsu.

An ayyana matakin ne a cikin sanarwar yajin aikin da kungiyar hadin gwiwa ta JNC reshen Filato ta fitar a daren ranar Laraba a Jos.

  • Gwamnati Za Ta Kashe Biliyan 22.44 Kan Ciyar Da Fursunoni A 2023
  • Buhari Ya Nemi Majalisa Ta Sake Amince Masa Ya Ci Bashin Dala Miliyan 800

Sanarwar da Shugaban JNC na Filato, Titus Malau da Sakatare, Timothy Gopep suka sanya wa hannu, ta ce yajin aikin ya biyo bayan karewar wa’adin kwanaki bakwai da gwamnati ta yi wa’adin kwanaki hudu.

ADVERTISEMENT

Sun ce an sanar da wa’adin da karin wa’adin ne a cikin wasikunsu na ranar 19 ga watan Afrilu, 2023 da 3 ga watan Mayu, 2023.

Jami’an JNC sun bayyana cewa majalisar ta gudanar da taro a ranar 10 ga watan Mayu tare da shugaban ma’aikatan gwamnati da sakataren gwamnatin jihar.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

“A bayyane yake cewa gwamnati ba ta nuna isashen kudurin magance matsalolin ba kamar yadda aka gabatar a cikin kundinmu na bukatu kafin wa’adinta ya kare, kamar yadda ta yi alkawari tun farko.

“Duk da haka, bayan ganawar hadin gwiwa tsakanin JNC da shugabannin kungiyar kwadago ta Nijeriya (NLC), an yanke shawarar cewa za a shiga yajin aikin.

“Wannan matakin ya zama wajibi tun da gwamnati ta yi watsi da nata bangaren na yarjejeniyar duk da alkawuran da ta dauka.

“Saboda haka, muna ba da umarnin duk kungiyoyin hadin gwiwarmu da suka fara yajin aikin daga tsakar daren 10 ga Mayu 2023,” in ji su.

A cewarsu, an umurci dukkan kungiyoyin hadin gwiwar da su bi ka’ida tare da tabbatar da cikakken yarda har sai an biya bukatun ma’aikata.

Duo ya yi gargadin cewa duk wani sabawa umarnin zai jawo hukunci mai tsanani.

Kamfanin dillancin labaran Nijeriya (NAN) ya rawaito cewa ma’aikatan na fafatawa da gwamnatin jihar kan rashin biyan albashi, da dai sauran wasu bukatu da dama.

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
Shugaba Xi Ya Ziyarci Birnin Cangzhou A Lardin Hebei

Shugaba Xi Ya Ziyarci Birnin Cangzhou A Lardin Hebei

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.