• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Maganar ’Yanci A Amurka Tatsuniya Ce

byCMG Hausa
2 years ago
Jessica Guthrie adjusts the glasses of her mother, Constance, after waking her up in the morning, in Fredericksburg, Va., on Tuesday, Sept. 20, 2022. Constance has lived 74 years, many of them good, as a Black woman, a mother, educator and businesswoman. But she will die of Alzheimer’s disease, a scourge of Black Americans that threatens to grow far worse in coming decades. (AP Photo/Wong Maye-E)

Jessica Guthrie adjusts the glasses of her mother, Constance, after waking her up in the morning, in Fredericksburg, Va., on Tuesday, Sept. 20, 2022. Constance has lived 74 years, many of them good, as a Black woman, a mother, educator and businesswoman. But she will die of Alzheimer’s disease, a scourge of Black Americans that threatens to grow far worse in coming decades. (AP Photo/Wong Maye-E)

Wani sabon rahoto da asusun kula da yawan al’umma na MDD UNFPA ya fitar a kwanakin baya, ya nuna yadda mata da ’yan mata masu asali daga Afirka suka dade suna fuskantar wariya a fannin kula da lafiya a sassan arewaci da kudancin nahiyar Amurka, lamarin da ya jima yana jefa rayukansu cikin hadari musamman a lokacin haihuwa.

Rahoton na UNFPA ya kuma bayyana cewa, matan da lamarin ke shafa na gamuwa da kalubale ta fuskar wayar da kai game da kiwon lafiya, da rashin lura da su yayin tsara manufofi, da hidimomin da ake bukata yayin haihuwa. Amma a mafi yawan lokuta mahukuntan na Amurka kan fake da zama masu kare hakkin da-Adam. Wannan shi ne an bar Jaki ana dukan Taiki.

  • Wang Yi Ya Yi Karin Bayani Kan Hadin Gwiwar Kasashen BRICS Yayin Da Duniya Ke Fuskantar Kalubalen Tsaro

Bugu da kari, rahoton ya yi nuni da cewa, sau da yawa ana cin zarafin mata ’yan asalin Afirka ta hanyoyin hantara da muzgunawa ta zahiri, kana a kan hana su damar samun ingantacciyar kulawa, ko hana su magungunan kashe radadin ciwo.

Sakamakon hakan a cewar rahoton, wannan rukuni na mata kan gamu da matsaloli, da hadurra yayin goyon ciki, ko jinkirin samun kulawa a asibiti, wanda hakan kan kai wasu ga rasu rayukansu. Tambayata it ace a ina ’yancin da wadannan bayin Allah ke da shi na samun kulawar lafiya da ma kare hakkinsu?

Bugu da kari, a wuraren da ake da cikakkun alkaluman bayanai na abubuwan dake faruwa, an lura cewa akwai wagegen gibi tsakanin adadin mata bakaken fata dake mutuwa sakamakon haihuwa, idan an kwatanta da takwarorinsu fararen fata musamman a kasar Amurka, inda kiyasin mata bakaken fata daka iya rasa rayukansu yayin haihuwa, ya ninka na takwarorinsu fararen fata har sau 3.

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Wannan ya kara nuna cewa, ikararin ’yan siyasar Amurka na ’yancin da ’yan kasar ke da shi a dukkan fannoni, tatsuniya ce kawai. (Ibrahim Yaya)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu
Daga Birnin Sin

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 26 Da Sojoji 7 A Zamfara

'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 26 Da Sojoji 7 A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version